ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gwamntin Jihar Filato Ta Dakile Sayar Da Kwantan Kwan Gidan Gona

by Abubakar Abba
3 years ago
Kwan gidan gona

Jihar Filato ta kasance daya daga cikin jihohin da ke a kan gaba wajen masana’antun da ke samar da kwan gidan gona.

Ta kuma kasance a kan gaba wajen samar da sana’oin yi, musamman ganin ana da sama da gidajen da ake yin kiwon Kajin gidan gona 4,000, inda kusan masana’antun da ake yin kiwon Kajin, kida da ma;aikata da suka kai daga 10 zuwa 20.

  • Gobara Ta Kone Dukiyar Miliyan 39 A Kwara

Sai dai, wasu kalubale sun yiwa masana’antun daurin demon minti, inda hakan ya tilasta wasu daga cikin masana’antun dakatar da yin aiki ko kuma daina yin sana’ar baki daya.

ADVERTISEMENT

Wadanda kuma suka jure ci gaba da yin sana’ar, suna samar da kwan kasa da yadda suke samar wa a baya.

Wasu daga cikin manyan matsalolin sun hada da tsadar abincin su, da magungunna su da rashin samun kasuwa.

LABARAI MASU NASABA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

Bugu da kari, kafin wannan akwai kuma bullar cutar murar tsintsaye wacce ta janyo raguwar kajin na gidan gona, haka hunturun da aka yi a shekarar da ta wuce ya shafi fannin saboda sanyin da aka yi mai tsanani, inda sanyin ke janyo raguwar kwayayen da ya kamata a kyankyashe.

Kari akan wannan kalubalen da kunno kai a yanzu a jihar shine, shirin sauya sabbin kudi dababban bankin Nijeriya ya fito da shi.
Wannan kalubalen ya janyo shugaban kungiyar masu kiwon Kajin reshen jihar Johnson Bagudu ankarar da bankin akan illlar da hakan ya haifar wa da fannin nasu, iinda ya ce, lamarin na ci gaba da kara munana.

Bagudu ya ce, kalubalen ya janyo karyewar farashin kwan wanda a baya ake sayar da kirat kan Naira 2,100 amma a yanzu, ana sayar da shi kan Naira 1,000, inda ya ce wannan ya haifarwa da masu yin asara.

Ya ce, hakan ya janyo kwan ya yi kwantai saboda wasu masu kiwon sun gaza sayar da shi wasu msu sayen sun saya akan bashi wadanda kuma suka siya sun tura kudin ne ta hanyar bakin ba wai gundarin kudin suka biya ba, inda hakan ya kara jefa masu samar da kwan a cikin matsala,inda ya yi kira da gwamnatin jihar da ta kawo masu dauki.

Hakan ya sa gwamnatin jihar ta fitar da sanawa ta hanyar kakakin yada labaran gwamnatin Makut Macham, inda gwamnatin ta saye sauran kwan ta kuma umarci masu kiwon su kais u kai tsaye zuwa ga gidajen marayu, makarantun gwamnati, asibitocin gwamnati don rabar da su kyauta.

Bagudu ya tabbatar da cika wannan umarnin na gwamnatin, inda ya sanar da cewa, bayan da kungiyar ta dauki kididdigar yawan kwan da ‘ya’yan suka samar, nan take suka cika umarnin na gwamtain jihar na tura kwan inda ta bayar da umarnin akai.

Sai dai, shugaban ya sanar cawa, har yanzu suna ci gaba da jiran gwamnatin ta tura masu kudaden na kwan da suka rabar, inda ya kara da cewa, wannan daukakin na gwamnain, ya taimaka masu domin farashin kwan ya fara karuwa a jihar.

Kwan gidan gona
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

MASU ALAKA

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta
Manyan Labarai

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa
Manyan Labarai

Kotu Ta Soke Rajistar Jam’iyyar NDC A Matsayin Jam’iyyar Siyasa

June 26, 2026
Next Post
Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

June 26, 2026
Kwan gidan gona

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

June 26, 2026
NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya

June 26, 2026
Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

June 26, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
sikila

Buƙatar Mayar Da Hankali Wajen Kawo Ƙarshen Ciwon Sikila A Nijeriya

June 26, 2026
Sin Ta Bankado Laifukan Miyagun Kwayoyi 12,000 A Watanni Biyar Na Farkon Bana

Sin Ta Bankado Laifukan Miyagun Kwayoyi 12,000 A Watanni Biyar Na Farkon Bana

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.