• English
  • Business News
Wednesday, May 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Ko Da Yaushe Kasar Sin Tana Dora Muhimmanci Kan Mutunta Da Kare Hakkin Dan Adam

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
A Ko Da Yaushe Kasar Sin Tana Dora Muhimmanci Kan Mutunta Da Kare Hakkin Dan Adam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar 10 ga watan Disamba ita ce ranar kare hakkin dan Adam ta duniya, kuma ita ce ranar cika shekaru 76 da kaddamar da sanarwar kare hakkin dan Adam ta duniya. A gun taron manema labarai da aka saba yi a wannan rana, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana cewa, kasar Sin na dora muhimmanci kan mutunta da kare hakki dan Adam, tana mai dagewa kan sanya jama’a a gaba a yayin da take gudanar ayyukan bunkasa hakkin dan Adama wanda ya dace da yanayin zamani kuma ya dace da yanayin kasa. Kuma an samu manyan nasarori a yunkurin kare hakkin dan Adam.

 

Mao ta kara da cewa, “muna kira ga dukkan bangarori da su mutunta manufofi da ka’idojin Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya, da gudanar da tattaunawa mai ma’ana da hadin gwiwa a fannin kare hakkin bil Adama, tare da sa kaimi ga samun ci gaba mai inganci a fagen kare hakkin bil Adama na kasa da kasa. Muna kuma fatan daidaikun kasashe za su yi watsi da tsarin diflomasiyya na tilastawa sauran kasashe bin tsarinsu, kuma su daina tsoma baki cikin harkokin cikin gidan wasu kasashe ta hanyar fakewa da batutuwan kare hakkin bil Adama.”

 

Bugu da kari, a martaninta ga Amurka na ikirarin cewa za ta kakaba sabbin takunkumin hana biza ga jami’an Hong Kong da ke aiwatar da dokar tsaron kasa ta Hong Kong, Mao Ning ta yi nuni da cewa, kakaba takunkumin hana biza kan jami’an Hong Kong ta hanyar batutuwan da suka shafi Hong Kong da Amurka ta yi, katsalandan ne a harkokin cikin gidan kasar Sin, tare da matukar keta ka’idojin dokokin kasa da kasa da kuma muhimman ka’idojin dangantakar kasa da kasa. Bisa tanadin da suka dace na dokar hulda da kasashen waje ta jamhuriyar jama’ar kasar Sin, da kuma dokar adawa da takunkumin kasashen waje na jamhuriyar jama’ar kasar Sin, bangaren kasar Sin ya yanke shawarar kakaba takunkumin hana biza ga jami’an Amurka da suka nuna halin rashin kyautawa game da batutuwan da suka shafi Hong Kong. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Samar Da Ci Gaban Jagoranci Mai Inganci A Yankuna Kan Iyakokin Kasa

Next Post

Kotu Za Ta Saurari Ƙalubalantar Ikonta Da Emefiele Ke Yi Kan Shari’arsa

Related

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

39 minutes ago
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

2 hours ago
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

3 hours ago
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

4 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

5 hours ago
Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci
Daga Birnin Sin

Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

7 hours ago
Next Post
Kotu Za Ta Saurari Ƙalubalantar Ikonta Da Emefiele Ke Yi Kan Shari’arsa

Kotu Za Ta Saurari Ƙalubalantar Ikonta Da Emefiele Ke Yi Kan Shari'arsa

LABARAI MASU NASABA

Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

May 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

May 28, 2025
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

May 28, 2025
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

May 28, 2025
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

May 28, 2025
An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.