• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

… A Makon Farkon Mulkin Tinubu, Mutum 78 Sun Mutu Tare Da Garkuwa Da 12

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
Tinubu

Akalla ‘yan Nijeriya 78 ne suka rasa rayukansu, yayin aka yi garkuwa da mutum 12 a fadin Nijeriya tun lokacin da Shugaban kasa Tinubu ya sha rantsuwar fara aiki.

Lamarin ya faru ne a jihohin Ribas, Zamfara, Kaduna, Ogun, Sakkwato da kuma Babban Birnin Tarayya.

  • Hajjin Bana: Ku Zama Jakadu Na Kwarai – Gwamnan Gombe Ga Maniyyata
  • Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Bindiga 4, Sun Kwato Makamai A Jihar Zamfara

An samu wannan bincike ne daga masu bindiddigin sha’anin tsaron Nijeriya da ke da alaka da kasashen ketare.

Rahoton ya bayyana cewa ‘yan bindiga sun halaka mutum hudu da kuma bille wa mutum biyu kawuna a Jihar Ribas a ranar 29 ga Mayu.

A ranar 30 ga Mayu kuwa, ‘yan bindiga sun kashe shugaban kungiyar sa-kai tare da wasu mutum 24 a Jihar Zamfara. Haka kuma a wannan rana ta 30 ga Mayu, an yi garkuwa da shugabannin matan jam’iyyar APC bayan sun halarci bikin rantsar da gwamnan Jihar Kaduna.

LABARAI MASU NASABA

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

A dai wannan rana, ‘yan bindiga sun kasha wani mutum tare da yin garkuwa da matarsa da ‘ya’yansa guda hudu a Jihar Kaduna. Sannan kuma a wannan rana ta 30, wasu da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne sun halaka mutum shida a Jihar Ribas.

A ranar 31 ga Mayu, ‘yan bindiga dadi sun kai hari a wata gona da ke Jihar Ogun, inda suka kashe mutum uku tare da yin garkuwa da mutum biyu. A Abuja kuwa, ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutum hudu a ranar 4 ga Yunin 2023.

‘Yan Nijeriya suna cikin damuwa na ganin an yi musu maganin babbar matsalar da ta addabesu na kisan gilla da ake musu babu dare babu rana, wanda hakan ya janyo asarar yaruka da dama da kuma dimbin dukiyoyi sakamakon rashin tsaro. Ko Tinubu zai iya cimma burinsa wajen kawo karshen rashin tsaro a Nijeriya?

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya
Tambarin Dimokuradiyya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta
Tambarin Dimokuradiyya

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

October 17, 2025
peter
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025
Next Post
Wakilin Sin A Taron Vienna Ya Soki Lamirin Yarjejeniyar AUKUS

Wakilin Sin A Taron Vienna Ya Soki Lamirin Yarjejeniyar AUKUS

LABARAI MASU NASABA

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Yadda Ake Miyar Margi

Yadda Ake Miyar Margi

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

November 8, 2025
Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

Barau Zai Yi Ƙarar Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Gawuna/Garo Kan Zargin Karɓar Cin Hancin Dala Miliyan 10

November 8, 2025
Maganin Nankarwa (4)

Maganin Nankarwa (4)

November 8, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

Kotu Ta Yanke Wa Wata Budurwa Hukuncin Shekaru 4 A Kano, Duba Laifinta

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.