• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Wasu Manoma A Jihar Kano Suka Ba Da Hayar Gonakinsu

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Wasu Manoma A Jihar Kano  Suka Ba Da Hayar Gonakinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da daminar kakar yin noma ta shekarar 2003 ta fara a kasar nan, biyo bayan ci gaba da samun hauhawan farashin takin zamani wasu manoma a jihar Kano sun bayar da hayar gonakansu da wadanda za su iya noma su.

Hauhawan farashin na takin zamani a daukacin fadin kasar nan, na ci gaba da ciwo manoman Tuwo a Kwarya.

  • Tsadar Farashin Irin Hatsi: Har Yanzu Ba Ta Sake Zani Ba – Manoma

Saboda ci gaba hauhawan farashin manoman na ganin ba za su iya mayar da kudaden da suka kashe wajen yin noman ba, ballabta na har su samu wata ribar kirki bayan sun yi noman.

Lamarin na hauhawan farashin har ya fi yin kamari ga kananan manoman, inda wasu daga cikin manoman ma, suka gwammace su daina yin noman ko kuma su rage yin noma a gonakansu a kakar noman ta bana kamar yadda suka saba yi a baya.

Wasu manoma sun ce, farashin takin zamani samfarin NPK 20-10-10 akasari ana sayar da shi daga Naira 15,000 zuwa Naira 17,000.
Sun kara da cewa, ana kuma sayar da takin zamani samfarin Urea daga Naira 21,000 zuwa Naira 22,000.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

A cewarasu, ana kuma sayar da takin zamani samfarin Golden NPK kan Naira 25,000.
Sun bayyana cewa, idan aka yi lissafi karamin manomi da ke da a kadada daya ta Shinkafa za ta ci buhunhunan takin zamani akalla takwas, inda jimmlar kudin zai kai Naira156,000.

Bisa ga kididdigar da Cibiyar bunkasa takin zamani ta kasa da kasa ya fitar IFDC ta nuna cewa, Nijeriya ta shigo da takin zamani da ya kai metric tan 706,922 a shekarar 2021, inda kuma aka shigo da wasu sanadaran hada takin zamanin 429,303 a shekarar 2020.

“Idan aka yi lissafi karamin manomi da ke da a kadada daya ta Shinkafa za ta ci buhunhunan takin zamani akalla takwas, inda jimmlar kudin zai kai Naira156,000.”
Bugu da kari, a farkon mulkin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, gwamnatin ta kulla yarjejeniya da wasu kamfanonin kasar nan da ke sarrafa takin zamani domin su shigo da kayan da ake hada takin daga kasashen Morocco, Rasha da Ukraine domin a sayar wa manoman a farashi mai sauki.

A yayin da gwamnatin Buhari ta fara yin amfani da wannan tsarin ta hanyar shirin takin zamani ma fadar shugaban kasa (PFI), hakan ya taimaka wajen rage farashin na takin zamani, inda kuma hakan, ya taimaka wa manoman kasar nan matuka.

Dakta Farouk Hamzat, wani mai kamfanin sarrafa takin zamani a jihar Kano ya bayyana cewa, hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke na dakatar da shirin na PTI ne ya janyo ci gaba da hauhawan farashin takin zamanin, indabya yi nuni da cewa, farashin zai ci gaba tashi idan har gwamnatin tarayya ba shiga tsakani ba.

“Hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke na dakatar da shirin na PTI ne ya janyo ci gaba da hauhawan farashin takin zamanin, indabya yi nuni da cewa, farashin zai ci gaba tashi idan har gwamnatin tarayya ba shiga tsakani ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Gwammace Zama Mashawarci A Gefe, Ba Shugaban Ma’aikatan Tinubu Ba – El-Rufai

Next Post

Sudan: Kashi Na Uku Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

Related

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

6 hours ago
Neja
Noma Da Kiwo

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

13 hours ago
Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

1 week ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

1 week ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Next Post
Sudan: Kashi Na Uku Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

Sudan: Kashi Na Uku Na 'Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.