• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Wasu Manoma A Jihar Kano Suka Ba Da Hayar Gonakinsu

by Abubakar Abba
2 years ago
Manoma

A yayin da daminar kakar yin noma ta shekarar 2003 ta fara a kasar nan, biyo bayan ci gaba da samun hauhawan farashin takin zamani wasu manoma a jihar Kano sun bayar da hayar gonakansu da wadanda za su iya noma su.

Hauhawan farashin na takin zamani a daukacin fadin kasar nan, na ci gaba da ciwo manoman Tuwo a Kwarya.

  • Tsadar Farashin Irin Hatsi: Har Yanzu Ba Ta Sake Zani Ba – Manoma

Saboda ci gaba hauhawan farashin manoman na ganin ba za su iya mayar da kudaden da suka kashe wajen yin noman ba, ballabta na har su samu wata ribar kirki bayan sun yi noman.

Lamarin na hauhawan farashin har ya fi yin kamari ga kananan manoman, inda wasu daga cikin manoman ma, suka gwammace su daina yin noman ko kuma su rage yin noma a gonakansu a kakar noman ta bana kamar yadda suka saba yi a baya.

Wasu manoma sun ce, farashin takin zamani samfarin NPK 20-10-10 akasari ana sayar da shi daga Naira 15,000 zuwa Naira 17,000.
Sun kara da cewa, ana kuma sayar da takin zamani samfarin Urea daga Naira 21,000 zuwa Naira 22,000.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe

A cewarasu, ana kuma sayar da takin zamani samfarin Golden NPK kan Naira 25,000.
Sun bayyana cewa, idan aka yi lissafi karamin manomi da ke da a kadada daya ta Shinkafa za ta ci buhunhunan takin zamani akalla takwas, inda jimmlar kudin zai kai Naira156,000.

Bisa ga kididdigar da Cibiyar bunkasa takin zamani ta kasa da kasa ya fitar IFDC ta nuna cewa, Nijeriya ta shigo da takin zamani da ya kai metric tan 706,922 a shekarar 2021, inda kuma aka shigo da wasu sanadaran hada takin zamanin 429,303 a shekarar 2020.

“Idan aka yi lissafi karamin manomi da ke da a kadada daya ta Shinkafa za ta ci buhunhunan takin zamani akalla takwas, inda jimmlar kudin zai kai Naira156,000.”
Bugu da kari, a farkon mulkin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, gwamnatin ta kulla yarjejeniya da wasu kamfanonin kasar nan da ke sarrafa takin zamani domin su shigo da kayan da ake hada takin daga kasashen Morocco, Rasha da Ukraine domin a sayar wa manoman a farashi mai sauki.

A yayin da gwamnatin Buhari ta fara yin amfani da wannan tsarin ta hanyar shirin takin zamani ma fadar shugaban kasa (PFI), hakan ya taimaka wajen rage farashin na takin zamani, inda kuma hakan, ya taimaka wa manoman kasar nan matuka.

Dakta Farouk Hamzat, wani mai kamfanin sarrafa takin zamani a jihar Kano ya bayyana cewa, hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke na dakatar da shirin na PTI ne ya janyo ci gaba da hauhawan farashin takin zamanin, indabya yi nuni da cewa, farashin zai ci gaba tashi idan har gwamnatin tarayya ba shiga tsakani ba.

“Hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke na dakatar da shirin na PTI ne ya janyo ci gaba da hauhawan farashin takin zamanin, indabya yi nuni da cewa, farashin zai ci gaba tashi idan har gwamnatin tarayya ba shiga tsakani ba.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

October 11, 2025
Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe
Noma Da Kiwo

Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe

October 11, 2025
Yadda Haɗa Jinsin Shanu A Zamance Zai Ƙara Samar Da Madara
Noma Da Kiwo

Yadda Haɗa Jinsin Shanu A Zamance Zai Ƙara Samar Da Madara

October 11, 2025
Next Post
Sudan: Kashi Na Uku Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

Sudan: Kashi Na Uku Na 'Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

LABARAI MASU NASABA

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

October 16, 2025
Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

October 16, 2025
Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

October 16, 2025
Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

October 16, 2025
An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

October 16, 2025
Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.