• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Sa Wasu Manoma A Jihar Kano Suka Ba Da Hayar Gonakinsu

by Abubakar Abba
2 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Abin Da Ya Sa Wasu Manoma A Jihar Kano  Suka Ba Da Hayar Gonakinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da daminar kakar yin noma ta shekarar 2003 ta fara a kasar nan, biyo bayan ci gaba da samun hauhawan farashin takin zamani wasu manoma a jihar Kano sun bayar da hayar gonakansu da wadanda za su iya noma su.

Hauhawan farashin na takin zamani a daukacin fadin kasar nan, na ci gaba da ciwo manoman Tuwo a Kwarya.

  • Tsadar Farashin Irin Hatsi: Har Yanzu Ba Ta Sake Zani Ba – Manoma

Saboda ci gaba hauhawan farashin manoman na ganin ba za su iya mayar da kudaden da suka kashe wajen yin noman ba, ballabta na har su samu wata ribar kirki bayan sun yi noman.

Lamarin na hauhawan farashin har ya fi yin kamari ga kananan manoman, inda wasu daga cikin manoman ma, suka gwammace su daina yin noman ko kuma su rage yin noma a gonakansu a kakar noman ta bana kamar yadda suka saba yi a baya.

Wasu manoma sun ce, farashin takin zamani samfarin NPK 20-10-10 akasari ana sayar da shi daga Naira 15,000 zuwa Naira 17,000.
Sun kara da cewa, ana kuma sayar da takin zamani samfarin Urea daga Naira 21,000 zuwa Naira 22,000.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

A cewarasu, ana kuma sayar da takin zamani samfarin Golden NPK kan Naira 25,000.
Sun bayyana cewa, idan aka yi lissafi karamin manomi da ke da a kadada daya ta Shinkafa za ta ci buhunhunan takin zamani akalla takwas, inda jimmlar kudin zai kai Naira156,000.

Bisa ga kididdigar da Cibiyar bunkasa takin zamani ta kasa da kasa ya fitar IFDC ta nuna cewa, Nijeriya ta shigo da takin zamani da ya kai metric tan 706,922 a shekarar 2021, inda kuma aka shigo da wasu sanadaran hada takin zamanin 429,303 a shekarar 2020.

“Idan aka yi lissafi karamin manomi da ke da a kadada daya ta Shinkafa za ta ci buhunhunan takin zamani akalla takwas, inda jimmlar kudin zai kai Naira156,000.”
Bugu da kari, a farkon mulkin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari, gwamnatin ta kulla yarjejeniya da wasu kamfanonin kasar nan da ke sarrafa takin zamani domin su shigo da kayan da ake hada takin daga kasashen Morocco, Rasha da Ukraine domin a sayar wa manoman a farashi mai sauki.

A yayin da gwamnatin Buhari ta fara yin amfani da wannan tsarin ta hanyar shirin takin zamani ma fadar shugaban kasa (PFI), hakan ya taimaka wajen rage farashin na takin zamani, inda kuma hakan, ya taimaka wa manoman kasar nan matuka.

Dakta Farouk Hamzat, wani mai kamfanin sarrafa takin zamani a jihar Kano ya bayyana cewa, hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke na dakatar da shirin na PTI ne ya janyo ci gaba da hauhawan farashin takin zamanin, indabya yi nuni da cewa, farashin zai ci gaba tashi idan har gwamnatin tarayya ba shiga tsakani ba.

“Hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke na dakatar da shirin na PTI ne ya janyo ci gaba da hauhawan farashin takin zamanin, indabya yi nuni da cewa, farashin zai ci gaba tashi idan har gwamnatin tarayya ba shiga tsakani ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Gwammace Zama Mashawarci A Gefe, Ba Shugaban Ma’aikatan Tinubu Ba – El-Rufai

Next Post

Sudan: Kashi Na Uku Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

6 hours ago
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

1 day ago
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet
Noma Da Kiwo

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

1 day ago
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma
Noma Da Kiwo

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

2 days ago
Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Dabarun Gargajiya Domin Jawo Hankalin Zuma

1 week ago
Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja
Noma Da Kiwo

Ambaliya: Yankunan Da Ba Za Su Yi Noma A Kakar Bana Ba A Jihar Neja

1 week ago
Next Post
Sudan: Kashi Na Uku Na ‘Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

Sudan: Kashi Na Uku Na 'Yan Nijeriya Sun Iso Abuja 

LABARAI MASU NASABA

Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

Minista Ya Ƙaddamar Da Yekuwar Wayar da Kan Ɗalibai Kan Kafofin Sadarwa

May 11, 2025
Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

Uwargidan Jonathan Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Remi Tinubu

May 11, 2025
Bil’Adama Zai Iya Tabbatar Da Kyakkyawar Makoma Ne Kadai Idan Ya Rike Tarihi A Zuci

Bil’Adama Zai Iya Tabbatar Da Kyakkyawar Makoma Ne Kadai Idan Ya Rike Tarihi A Zuci

May 11, 2025
Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali

Sin Na Fatan India Da Pakistan Za Su Kaucewa Kara Rura Wutar Tashin Hankali

May 11, 2025
Nijeriya Za Ta Karɓi Baƙuncin Taro Karo Na 4 Na Ƙananan Sana’oi Na Ƙungiyar AU

Nijeriya Za Ta Karɓi Baƙuncin Taro Karo Na 4 Na Ƙananan Sana’oi Na Ƙungiyar AU

May 11, 2025
2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

2027: Har Yanzu Ba Mu Saka Ranar Fara Sabunta Katin Zabe Ba — INEC

May 11, 2025
Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

Abinda Ya Kamata Kusani Akan Wasan El Classico Na Yau

May 11, 2025
Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

Har Yanzu Da Bazar Mahaifina Nake Rawa -Hanafi Ibro

May 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

Gwamnatin Tarayya Ta Gabatar Da Wasu Shirye-shirye Na Bunƙasa Kiwon Shanu

May 11, 2025
Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

Tsohon Dan Takarar Gwamna A NNPP A Jihar Ondo Ya Yi Murabus Daga Jam’iyyar

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.