• English
  • Business News
Friday, June 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Mista Biodun Oyebanji, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Ekiti da aka yi a ranar Asabar.

Da yake bayyana wanda ya lashe zaben, Farfesa Oyebode Adebowale, jami’in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ya ce Oyebanji ya lashe zaben ne da kuri’u 187,057.

  • ‘Yan Siyasa Sun Yi Ruwan Naira A Ekiti Wurin Saye Masu Kada Kuri’a Da Jami’an Tsaro

Ga abubuwa biyar da jaridar Daily trust ta tatso game da zababben gwamnan.

  • Haihuwa

Biodun Abayomi Oyebanji, wanda aka fi sani da BAO, dan siyasa ne kuma dan jam’iyya APC, wanda aka haifa a ranar 21 ga Disamba, 1967 a Ikogosi-Ekiti, jihar Ekiti. Yana da shekaru 54.

  • Ilimi

Ya yi digirin farko na Kimiyya (BSc) a fannin Kimiyyar Siyasa a Jami’ar Jihar Ondo (Jami’ar Jihar Ekiti, Ado-Ekiti a yanzu) a shekarar 1989 sannan kuma ya ci gaba da karatunsa a Jami’ar Ibadan ta Jihar Oyo a 1992 inda ya samu Digirinsa na biyu (M.Sc) a Kimiyyar Siyasa (Bangaren zumuncin kasa-da-kasa da Tsare-tsare a tsakaninsu)

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

  • Tsohon malamin Jami’a ne

Oyebanji ya fara aiki a matsayin malami a Sashen nazarin kimiyyar siyasa na Jami’ar Ado Ekiti, inda ya karantar na tsawon shekaru hudu (1993 – 1997) daga baya ya koma aikin banki a rusasshiyar bankin Omega. Plc (yanzu Bankin Heritage) har zuwa Mayu 1999.

  • Tsohon Sakataren gwamnatin Jihar Ekiti

Har sai da ya yanke shawarar tsayawa takarar gwamnan Ekiti, Oyebanji ya kasance sakataren gwamnatin jihar Ekiti a karkashin Gwamna mai ci Kayode Fayemi.

  • Iyali

Yana aure da Misis Oyebanji, wata gimbiya a masarautar Ado Ekiti kuma farfesa a jami’ar Ibadan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Next Post

Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

Related

Gwamna Bala
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

12 minutes ago
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina
Tsaro

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

1 hour ago
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

2 hours ago
gombe
Labarai

Gwamnan Gombe Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Da ‘Yan Daba Suka Yi Wa Amadi Kasiran

2 hours ago
Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

3 hours ago
Ekiti
Labarai

Hajjin 2025: Yadda Alhazan Nijeriya 7 Suka Rasa Rayukansu A Saudi Arabiya

3 hours ago
Next Post
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Bala

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

June 13, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

June 13, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

Gwamnatin Kano Ta Ƙaryata Karɓo Bashin Dala Miliyan 6.6

June 13, 2025
gombe

Gwamnan Gombe Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Da ‘Yan Daba Suka Yi Wa Amadi Kasiran

June 13, 2025
Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

June 13, 2025
Ekiti

Hajjin 2025: Yadda Alhazan Nijeriya 7 Suka Rasa Rayukansu A Saudi Arabiya

June 13, 2025
Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba

Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba

June 13, 2025
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

June 13, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah S.A.W (2)

June 13, 2025
Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka

Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka

June 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.