• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Mista Biodun Oyebanji, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Ekiti da aka yi a ranar Asabar.

Da yake bayyana wanda ya lashe zaben, Farfesa Oyebode Adebowale, jami’in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ya ce Oyebanji ya lashe zaben ne da kuri’u 187,057.

  • ‘Yan Siyasa Sun Yi Ruwan Naira A Ekiti Wurin Saye Masu Kada Kuri’a Da Jami’an Tsaro

Ga abubuwa biyar da jaridar Daily trust ta tatso game da zababben gwamnan.

  • Haihuwa

Biodun Abayomi Oyebanji, wanda aka fi sani da BAO, dan siyasa ne kuma dan jam’iyya APC, wanda aka haifa a ranar 21 ga Disamba, 1967 a Ikogosi-Ekiti, jihar Ekiti. Yana da shekaru 54.

  • Ilimi

Ya yi digirin farko na Kimiyya (BSc) a fannin Kimiyyar Siyasa a Jami’ar Jihar Ondo (Jami’ar Jihar Ekiti, Ado-Ekiti a yanzu) a shekarar 1989 sannan kuma ya ci gaba da karatunsa a Jami’ar Ibadan ta Jihar Oyo a 1992 inda ya samu Digirinsa na biyu (M.Sc) a Kimiyyar Siyasa (Bangaren zumuncin kasa-da-kasa da Tsare-tsare a tsakaninsu)

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

  • Tsohon malamin Jami’a ne

Oyebanji ya fara aiki a matsayin malami a Sashen nazarin kimiyyar siyasa na Jami’ar Ado Ekiti, inda ya karantar na tsawon shekaru hudu (1993 – 1997) daga baya ya koma aikin banki a rusasshiyar bankin Omega. Plc (yanzu Bankin Heritage) har zuwa Mayu 1999.

  • Tsohon Sakataren gwamnatin Jihar Ekiti

Har sai da ya yanke shawarar tsayawa takarar gwamnan Ekiti, Oyebanji ya kasance sakataren gwamnatin jihar Ekiti a karkashin Gwamna mai ci Kayode Fayemi.

  • Iyali

Yana aure da Misis Oyebanji, wata gimbiya a masarautar Ado Ekiti kuma farfesa a jami’ar Ibadan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Next Post

Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

Related

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

47 minutes ago
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya
Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

2 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

3 hours ago
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

14 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

15 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

17 hours ago
Next Post
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.