• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado

by Sulaiman
12 months ago
in Labarai
0
Abubuwa 5 Da Zaku So Sani Game Da Biodun Sabon Gwamnan Ekiti Mai Jiran Gado
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Mista Biodun Oyebanji, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Ekiti da aka yi a ranar Asabar.

Da yake bayyana wanda ya lashe zaben, Farfesa Oyebode Adebowale, jami’in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ya ce Oyebanji ya lashe zaben ne da kuri’u 187,057.

  • ‘Yan Siyasa Sun Yi Ruwan Naira A Ekiti Wurin Saye Masu Kada Kuri’a Da Jami’an Tsaro

Ga abubuwa biyar da jaridar Daily trust ta tatso game da zababben gwamnan.

  • Haihuwa

Biodun Abayomi Oyebanji, wanda aka fi sani da BAO, dan siyasa ne kuma dan jam’iyya APC, wanda aka haifa a ranar 21 ga Disamba, 1967 a Ikogosi-Ekiti, jihar Ekiti. Yana da shekaru 54.

  • Ilimi

Ya yi digirin farko na Kimiyya (BSc) a fannin Kimiyyar Siyasa a Jami’ar Jihar Ondo (Jami’ar Jihar Ekiti, Ado-Ekiti a yanzu) a shekarar 1989 sannan kuma ya ci gaba da karatunsa a Jami’ar Ibadan ta Jihar Oyo a 1992 inda ya samu Digirinsa na biyu (M.Sc) a Kimiyyar Siyasa (Bangaren zumuncin kasa-da-kasa da Tsare-tsare a tsakaninsu)

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

  • Tsohon malamin Jami’a ne

Oyebanji ya fara aiki a matsayin malami a Sashen nazarin kimiyyar siyasa na Jami’ar Ado Ekiti, inda ya karantar na tsawon shekaru hudu (1993 – 1997) daga baya ya koma aikin banki a rusasshiyar bankin Omega. Plc (yanzu Bankin Heritage) har zuwa Mayu 1999.

  • Tsohon Sakataren gwamnatin Jihar Ekiti

Har sai da ya yanke shawarar tsayawa takarar gwamnan Ekiti, Oyebanji ya kasance sakataren gwamnatin jihar Ekiti a karkashin Gwamna mai ci Kayode Fayemi.

  • Iyali

Yana aure da Misis Oyebanji, wata gimbiya a masarautar Ado Ekiti kuma farfesa a jami’ar Ibadan.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilan Da Ke Hana Kwamfuta Da Wayoyin Hannu Sauri

Next Post

Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

Related

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga
Rahotonni

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

27 mins ago
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

13 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

13 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

15 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

17 hours ago
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

18 hours ago
Next Post
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

Ambaliyar Ruwa Ta Ci Rayukan Mutum 59 A Indiya Da Bangladesh

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.