• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 61 Da Suke Kawo Mutuwar Aure!

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Aure

Rayuwar aure an gina ta ne kan nutsuwa da soyayya da tausayi, tsakanin miji da matarsa, tare da fahimtar juna da girmama juna ko mutuntawa da kyakkyawan zama a tsakanin miji da mata ta yadda za su yi rayuwa mai tsawo, ba tare da wani ya shiga hakkin wani ba.

Wannan ya sa shaidan yake kai kawo da zirga zirga da kulle-kulle da kutunguila wajen lalata harkar aure, saboda ya san in aure ya lalace komai zai iya lalacewa sakamakon lalacewar sa. Wannan ya sa Malamai da masu ba da tarbiyya da kuma masu lura da al’amuran al-umma suke kara wayar wa da alumma kai, akan sake-saken sure da kuma hadarinsa wanda sakamakon ya kan haifar da rugujewar gida, tabarbarewar tarbiyya da lalacewar tsaro da rashin zaman lafiyar al-umma. Don haka muka yi nazari bayan bincike da tattaunawa, da wadanda suka shiga irin wadannan matsaloli.

  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Tawagar Amurka Ta Rukunin Ayyukan Hada-hadar Kudi Na Sin Da Amurka 
  • Gobara Ta Kone Shagunan Hatsi 19 A Adamawa

Don haka muka fitar da dalilai guda sittin 61 wadanda muke ganin su ne Ummul Haba’ isin wadannan matsaloli wadanda idan ba a kula da suba za a samu mutuwar aure.

Mun kasa wadannan matsaloli zuwa kashi uku 3 : Na daya. Matsalolin da suke faruwa kafin aure. Na biyu, matsalolin da suke faruwa lokacin aure. 3. Matsalolin da ke faruwa bayan aure.

Wadannan matsaloli guda uku a kwai masu zuwa daga bangaren mata, akwai masu zuwa daga bangaren maza, akwai masu zuwa daga duka bangarorin guda biyu.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Don haka cibiya mai Suna “Lobe And Mercy School For Marriage Counseling”

ta dauki wadannan abubuwa daya bayan daya take shirya bitoci a kai.

Al-adu, Rashin Ilimin zamantakewar aure, rashin zabo matar kirki tagari, Auren da babu soyayya daga miji ko mata. Gaggawar yin aure ba tare da mutum ya shirya ba.

Banbancin Ilimi, Rashin binciken halin miji kafin aure. Rashin binciken halin mata kafin aure, Matsalar iyayen miji, Matsalar iyayen mata, Matsalar dangin miji, Matsalar dangin matar. Rashin tsafta. Rashin iya kwalliya, Rashin iya magana, Rashin ciyarwa, Rashin iya kwanciyar aure, Rashin adalci, Goyon kaka (Yar Shagwaba), Auren kisan wuta, Zaman gidan haya, Ruwan ido wajen neman aure, Auren bariki, Auren mace don kudinta ko danginta, Auren dole, Matsalar talauci.

Matsalar kawaye, Zafin kishi, Rashin haihuwa, Rashin ladabi, Rashin kunya, Shaye-shayen kayan maye, Kannen miji, Kannen amarya, Abokan miji, Sata, Gulma, tsananin damuwa, Rashi lafiyar mace wajen gamsar da miji, Rashin lafiyar miji wajen gamsar da matarshi, Sharrin bokaye. Rashin shawara tsakanin miji da mata, Aikin mace (Ta zama yar kasuwa ko ma’aikaciya, Rashin Ilimi da Samun wayewa akan aure, Rashin daukar nauyin iyali wajen basu hakki.

Cin bashi a yi aure, Yawan tafiye-tafiye (Bala Guro), Yawan zuwa unguwa, Cin amanar aure daga miji ko mata, Shigar da kawaye ko abokai cikin harkar iyali, Rashin kula da addini. Girman kan daya daga cikin ma’aurata.

Rashin daukar aure a matsayin Ibada, Butulci da manta alheri, Samun larura ko wani ciwo mai tsanani, Yawan shigar iyaye cikin harkar aure, Al’mubazzaranci, Rashin godiya, Mummunan zato, da kuma Rashin nuna tausayi da damuwa da juna.

Allah ya daidaita tsakanin ma’aurata ya ba da zaman lafiyar aure, Amin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya
Rahotonni

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki
Rahotonni

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Next Post
Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wata Islamiyya, Ɗalibi 1 Ya Rasu, 10 Sun Jikkata A Kaduna

Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wata Islamiyya, Ɗalibi 1 Ya Rasu, 10 Sun Jikkata A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

October 31, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.