ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 61 Da Suke Kawo Mutuwar Aure!

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Aure

Rayuwar aure an gina ta ne kan nutsuwa da soyayya da tausayi, tsakanin miji da matarsa, tare da fahimtar juna da girmama juna ko mutuntawa da kyakkyawan zama a tsakanin miji da mata ta yadda za su yi rayuwa mai tsawo, ba tare da wani ya shiga hakkin wani ba.

Wannan ya sa shaidan yake kai kawo da zirga zirga da kulle-kulle da kutunguila wajen lalata harkar aure, saboda ya san in aure ya lalace komai zai iya lalacewa sakamakon lalacewar sa. Wannan ya sa Malamai da masu ba da tarbiyya da kuma masu lura da al’amuran al-umma suke kara wayar wa da alumma kai, akan sake-saken sure da kuma hadarinsa wanda sakamakon ya kan haifar da rugujewar gida, tabarbarewar tarbiyya da lalacewar tsaro da rashin zaman lafiyar al-umma. Don haka muka yi nazari bayan bincike da tattaunawa, da wadanda suka shiga irin wadannan matsaloli.

  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Tawagar Amurka Ta Rukunin Ayyukan Hada-hadar Kudi Na Sin Da Amurka 
  • Gobara Ta Kone Shagunan Hatsi 19 A Adamawa

Don haka muka fitar da dalilai guda sittin 61 wadanda muke ganin su ne Ummul Haba’ isin wadannan matsaloli wadanda idan ba a kula da suba za a samu mutuwar aure.

ADVERTISEMENT

Mun kasa wadannan matsaloli zuwa kashi uku 3 : Na daya. Matsalolin da suke faruwa kafin aure. Na biyu, matsalolin da suke faruwa lokacin aure. 3. Matsalolin da ke faruwa bayan aure.

Wadannan matsaloli guda uku a kwai masu zuwa daga bangaren mata, akwai masu zuwa daga bangaren maza, akwai masu zuwa daga duka bangarorin guda biyu.

LABARAI MASU NASABA

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

Don haka cibiya mai Suna “Lobe And Mercy School For Marriage Counseling”

ta dauki wadannan abubuwa daya bayan daya take shirya bitoci a kai.

Al-adu, Rashin Ilimin zamantakewar aure, rashin zabo matar kirki tagari, Auren da babu soyayya daga miji ko mata. Gaggawar yin aure ba tare da mutum ya shirya ba.

Banbancin Ilimi, Rashin binciken halin miji kafin aure. Rashin binciken halin mata kafin aure, Matsalar iyayen miji, Matsalar iyayen mata, Matsalar dangin miji, Matsalar dangin matar. Rashin tsafta. Rashin iya kwalliya, Rashin iya magana, Rashin ciyarwa, Rashin iya kwanciyar aure, Rashin adalci, Goyon kaka (Yar Shagwaba), Auren kisan wuta, Zaman gidan haya, Ruwan ido wajen neman aure, Auren bariki, Auren mace don kudinta ko danginta, Auren dole, Matsalar talauci.

Matsalar kawaye, Zafin kishi, Rashin haihuwa, Rashin ladabi, Rashin kunya, Shaye-shayen kayan maye, Kannen miji, Kannen amarya, Abokan miji, Sata, Gulma, tsananin damuwa, Rashi lafiyar mace wajen gamsar da miji, Rashin lafiyar miji wajen gamsar da matarshi, Sharrin bokaye. Rashin shawara tsakanin miji da mata, Aikin mace (Ta zama yar kasuwa ko ma’aikaciya, Rashin Ilimi da Samun wayewa akan aure, Rashin daukar nauyin iyali wajen basu hakki.

Cin bashi a yi aure, Yawan tafiye-tafiye (Bala Guro), Yawan zuwa unguwa, Cin amanar aure daga miji ko mata, Shigar da kawaye ko abokai cikin harkar iyali, Rashin kula da addini. Girman kan daya daga cikin ma’aurata.

Rashin daukar aure a matsayin Ibada, Butulci da manta alheri, Samun larura ko wani ciwo mai tsanani, Yawan shigar iyaye cikin harkar aure, Al’mubazzaranci, Rashin godiya, Mummunan zato, da kuma Rashin nuna tausayi da damuwa da juna.

Allah ya daidaita tsakanin ma’aurata ya ba da zaman lafiyar aure, Amin.

Aure
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

MASU ALAKA

Nijeriya
Rahotonni

An Nemi Shugabanni Su Rungumi Tafarkin Adalci A Tsakanin Al’ummunsu

June 20, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Rahotonni

Ƴan Bindiga Sun Tilasta Wa Ƙauyukan Sakkwato Biyan Sabon Haraji

June 20, 2026
IMF
Rahotonni

Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF

June 20, 2026
Next Post
Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wata Islamiyya, Ɗalibi 1 Ya Rasu, 10 Sun Jikkata A Kaduna

Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wata Islamiyya, Ɗalibi 1 Ya Rasu, 10 Sun Jikkata A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.