ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abubuwa 61 Da Suke Kawo Mutuwar Aure!

by Bilkisu Tijjani
3 years ago
Aure

Rayuwar aure an gina ta ne kan nutsuwa da soyayya da tausayi, tsakanin miji da matarsa, tare da fahimtar juna da girmama juna ko mutuntawa da kyakkyawan zama a tsakanin miji da mata ta yadda za su yi rayuwa mai tsawo, ba tare da wani ya shiga hakkin wani ba.

Wannan ya sa shaidan yake kai kawo da zirga zirga da kulle-kulle da kutunguila wajen lalata harkar aure, saboda ya san in aure ya lalace komai zai iya lalacewa sakamakon lalacewar sa. Wannan ya sa Malamai da masu ba da tarbiyya da kuma masu lura da al’amuran al-umma suke kara wayar wa da alumma kai, akan sake-saken sure da kuma hadarinsa wanda sakamakon ya kan haifar da rugujewar gida, tabarbarewar tarbiyya da lalacewar tsaro da rashin zaman lafiyar al-umma. Don haka muka yi nazari bayan bincike da tattaunawa, da wadanda suka shiga irin wadannan matsaloli.

  • Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Gana Da Tawagar Amurka Ta Rukunin Ayyukan Hada-hadar Kudi Na Sin Da Amurka 
  • Gobara Ta Kone Shagunan Hatsi 19 A Adamawa

Don haka muka fitar da dalilai guda sittin 61 wadanda muke ganin su ne Ummul Haba’ isin wadannan matsaloli wadanda idan ba a kula da suba za a samu mutuwar aure.

ADVERTISEMENT

Mun kasa wadannan matsaloli zuwa kashi uku 3 : Na daya. Matsalolin da suke faruwa kafin aure. Na biyu, matsalolin da suke faruwa lokacin aure. 3. Matsalolin da ke faruwa bayan aure.

Wadannan matsaloli guda uku a kwai masu zuwa daga bangaren mata, akwai masu zuwa daga bangaren maza, akwai masu zuwa daga duka bangarorin guda biyu.

LABARAI MASU NASABA

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

Don haka cibiya mai Suna “Lobe And Mercy School For Marriage Counseling”

ta dauki wadannan abubuwa daya bayan daya take shirya bitoci a kai.

Al-adu, Rashin Ilimin zamantakewar aure, rashin zabo matar kirki tagari, Auren da babu soyayya daga miji ko mata. Gaggawar yin aure ba tare da mutum ya shirya ba.

Banbancin Ilimi, Rashin binciken halin miji kafin aure. Rashin binciken halin mata kafin aure, Matsalar iyayen miji, Matsalar iyayen mata, Matsalar dangin miji, Matsalar dangin matar. Rashin tsafta. Rashin iya kwalliya, Rashin iya magana, Rashin ciyarwa, Rashin iya kwanciyar aure, Rashin adalci, Goyon kaka (Yar Shagwaba), Auren kisan wuta, Zaman gidan haya, Ruwan ido wajen neman aure, Auren bariki, Auren mace don kudinta ko danginta, Auren dole, Matsalar talauci.

Matsalar kawaye, Zafin kishi, Rashin haihuwa, Rashin ladabi, Rashin kunya, Shaye-shayen kayan maye, Kannen miji, Kannen amarya, Abokan miji, Sata, Gulma, tsananin damuwa, Rashi lafiyar mace wajen gamsar da miji, Rashin lafiyar miji wajen gamsar da matarshi, Sharrin bokaye. Rashin shawara tsakanin miji da mata, Aikin mace (Ta zama yar kasuwa ko ma’aikaciya, Rashin Ilimi da Samun wayewa akan aure, Rashin daukar nauyin iyali wajen basu hakki.

Cin bashi a yi aure, Yawan tafiye-tafiye (Bala Guro), Yawan zuwa unguwa, Cin amanar aure daga miji ko mata, Shigar da kawaye ko abokai cikin harkar iyali, Rashin kula da addini. Girman kan daya daga cikin ma’aurata.

Rashin daukar aure a matsayin Ibada, Butulci da manta alheri, Samun larura ko wani ciwo mai tsanani, Yawan shigar iyaye cikin harkar aure, Al’mubazzaranci, Rashin godiya, Mummunan zato, da kuma Rashin nuna tausayi da damuwa da juna.

Allah ya daidaita tsakanin ma’aurata ya ba da zaman lafiyar aure, Amin.

Aure
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Tuwon Alkama Da Miyar Taushe
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Kula Da Labba Domin Su Kasance Masu Laushi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Chicken Teriyaki Rice
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Kare Hannu Daga Bushewa

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Umarnin Kawo Karshen Matsalar Tsaro
Rahotonni

Karuwar Farin Jinin Gwamna Umaru Bago A Siyasar Jihar Neja

September 5, 2026
Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed
Rahotonni

Kyakkyawan Tsarin Laken Asiri Zai Dakile Shirin Magudin Zabe A Nijeriya —Mohammed

September 5, 2026
Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
Rahotonni

Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki

September 5, 2026
Next Post
Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wata Islamiyya, Ɗalibi 1 Ya Rasu, 10 Sun Jikkata A Kaduna

Wani Abun Fashewa Ya Tarwatse A Wata Islamiyya, Ɗalibi 1 Ya Rasu, 10 Sun Jikkata A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.