• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Yiwuwar Nijeriya Ta Cimma Muradun Lafiya Na 2030 –NHIA

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Akwai Yiwuwar Nijeriya Ta Cimma Muradun Lafiya Na 2030 –NHIA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana iya cimma muradun kulawa da lafiya yadda ake yi sauran kasashen duniya nan da shekara ta 2030, jagoran shiyyar Arewa ta tsakiya na hukumar inshora ta kasa (NHIA,Mista Adelaja Abereoran ne ya bayyana hakan.

Ya bayyana cewar yadda za a gaggauta aiwatar da su tsare- tsare na dokar kafa hukumar tare da hadin kan duk masu ruwa da tsaki,wanda kuma hakan ne zai samar da hanyar cimma su muradun kulawa da lafiya kamar yadda ake yi a kasashen da suka cigaba na da shekara ta 2030.

  • Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa
  • 2023: Atiku Ya Sha Alwashin Ƙara Wa Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Ƙarfin Iko

Abereoran ne ya bayyana cewa yanzu tilas ne ga kowanne dan Nijeriya kowanne dan Nijeriya yayi rajista da tsarin inshorar lafiya ta kasa, lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a Ilori hedikwatar Jihar ranar Juma’a.

Ya kara jaddada cewar: “NHIA tana yin gyara a hukumar domin ta aiwatar da ayyukanta na cimma muradun lafiya ga ‘yan Nijeriya kamar yadda ake yi a sauran kasashen da suka cigaba nan da shekara ta dace nan da shekara ta 2030.Wannan kuma an dogara ne ko samun wata madafa na muradan cigaba.”

Abereoran shi ne yake kula da Jihohin Kwara,Kogi  da kuma Neja,ya bayyana wadansu daga cikin gyare- gyaren da ake son kawowa da  suka  hada da wayar da kan al’umma, tabbatar da tsage gaskiya da aiwatar da ita,da taimakawa kokarin da ke yi na cimma muradun kulawa da lafiyar al’umma kamar yadda ake yi a kasashen dasuka cigaba.Wadannan muradun za a iya cimma su ta hanyar kara inganta tsare- tsaren kulawa da lafiyar al’umma wadanda ake yi a halin yanzu.

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Ya bayyana dokar inshorar lafiya ta kasa ta shekara Shugaban kasa ne Muhammadu Buhari ne ya sa mata hannu akanta ranar 19 ga watan Mayu,2022  wata doka ce da zata inganta harkar kula da lafiyar ‘yan Nijeriya.

Darektan shiyyar ya kara bayani inda yace,“ wasu daga cikin matakan da aka dauka suna taimakawa warai da gaske.

Hukmar inshorar lafiya ta kasa ta samu karramawa saboda matakani da kawo daukin da tayi.Daga cikinsu akwai saboda bin matakan fasahar zamani IT wanda NITDA ta bata.Watti duk hukumomi; sahun farko daga SERBICOM;sai kuma bin dokoki, da nuna gaskiya (EICS 2022) inda ta samu kashi 74.5 daga ICPC.”

Abereoran yayi kira kungiyar ‘yan Jarida ta kasa reshen Jihar Kwara (NUJ) ta hadakai da hukumar inshorar lafiya ta kasa domin wayar da kan al’umma,inda har ya saima ‘yan jaridar inshorar ta shigar da su cikin tsarin a matsayinsu na kungiya.

Da yake fadar albarkacin bakinsa shugaban kungiyar ‘yan jarida na Jihar Kwara na Jihar Kwara, AbdulLateef Ahmed,ya godewa Shugabannin hukumar saboda yadda suke tafiya tare da ‘yan jarida wajen aiwatar da tsare- tsarensu a Jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2030LafiyaMuradai
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Watsa Shirin Bidiyo Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Bazara A Wurare Daban Daban Na Duniya

Next Post

Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

3 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

9 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

13 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

1 day ago
An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

2 days ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

2 days ago
Next Post
Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha'awa Ga Sinawa A Duk Duniya

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.