ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Yiwuwar Nijeriya Ta Cimma Muradun Lafiya Na 2030 –NHIA

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
Lafiya

Ana iya cimma muradun kulawa da lafiya yadda ake yi sauran kasashen duniya nan da shekara ta 2030, jagoran shiyyar Arewa ta tsakiya na hukumar inshora ta kasa (NHIA,Mista Adelaja Abereoran ne ya bayyana hakan.

Ya bayyana cewar yadda za a gaggauta aiwatar da su tsare- tsare na dokar kafa hukumar tare da hadin kan duk masu ruwa da tsaki,wanda kuma hakan ne zai samar da hanyar cimma su muradun kulawa da lafiya kamar yadda ake yi a kasashen da suka cigaba na da shekara ta 2030.

  • Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa
  • 2023: Atiku Ya Sha Alwashin Ƙara Wa Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Ƙarfin Iko

Abereoran ne ya bayyana cewa yanzu tilas ne ga kowanne dan Nijeriya kowanne dan Nijeriya yayi rajista da tsarin inshorar lafiya ta kasa, lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a Ilori hedikwatar Jihar ranar Juma’a.

ADVERTISEMENT

Ya kara jaddada cewar: “NHIA tana yin gyara a hukumar domin ta aiwatar da ayyukanta na cimma muradun lafiya ga ‘yan Nijeriya kamar yadda ake yi a sauran kasashen da suka cigaba nan da shekara ta dace nan da shekara ta 2030.Wannan kuma an dogara ne ko samun wata madafa na muradan cigaba.”

Abereoran shi ne yake kula da Jihohin Kwara,Kogi  da kuma Neja,ya bayyana wadansu daga cikin gyare- gyaren da ake son kawowa da  suka  hada da wayar da kan al’umma, tabbatar da tsage gaskiya da aiwatar da ita,da taimakawa kokarin da ke yi na cimma muradun kulawa da lafiyar al’umma kamar yadda ake yi a kasashen dasuka cigaba.Wadannan muradun za a iya cimma su ta hanyar kara inganta tsare- tsaren kulawa da lafiyar al’umma wadanda ake yi a halin yanzu.

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

Ya bayyana dokar inshorar lafiya ta kasa ta shekara Shugaban kasa ne Muhammadu Buhari ne ya sa mata hannu akanta ranar 19 ga watan Mayu,2022  wata doka ce da zata inganta harkar kula da lafiyar ‘yan Nijeriya.

Darektan shiyyar ya kara bayani inda yace,“ wasu daga cikin matakan da aka dauka suna taimakawa warai da gaske.

Hukmar inshorar lafiya ta kasa ta samu karramawa saboda matakani da kawo daukin da tayi.Daga cikinsu akwai saboda bin matakan fasahar zamani IT wanda NITDA ta bata.Watti duk hukumomi; sahun farko daga SERBICOM;sai kuma bin dokoki, da nuna gaskiya (EICS 2022) inda ta samu kashi 74.5 daga ICPC.”

Abereoran yayi kira kungiyar ‘yan Jarida ta kasa reshen Jihar Kwara (NUJ) ta hadakai da hukumar inshorar lafiya ta kasa domin wayar da kan al’umma,inda har ya saima ‘yan jaridar inshorar ta shigar da su cikin tsarin a matsayinsu na kungiya.

Da yake fadar albarkacin bakinsa shugaban kungiyar ‘yan jarida na Jihar Kwara na Jihar Kwara, AbdulLateef Ahmed,ya godewa Shugabannin hukumar saboda yadda suke tafiya tare da ‘yan jarida wajen aiwatar da tsare- tsarensu a Jihar.

Lafiya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Wasu Fusatattun Mutane Sun Lakaɗa Wa Mutum Biyu Duka Har Lahira A Kaduna
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

MASU ALAKA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya
Manyan Labarai

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
Next Post
Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha'awa Ga Sinawa A Duk Duniya

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.