ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Yiwuwar Nijeriya Ta Cimma Muradun Lafiya Na 2030 –NHIA

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
Lafiya

Ana iya cimma muradun kulawa da lafiya yadda ake yi sauran kasashen duniya nan da shekara ta 2030, jagoran shiyyar Arewa ta tsakiya na hukumar inshora ta kasa (NHIA,Mista Adelaja Abereoran ne ya bayyana hakan.

Ya bayyana cewar yadda za a gaggauta aiwatar da su tsare- tsare na dokar kafa hukumar tare da hadin kan duk masu ruwa da tsaki,wanda kuma hakan ne zai samar da hanyar cimma su muradun kulawa da lafiya kamar yadda ake yi a kasashen da suka cigaba na da shekara ta 2030.

  • Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa
  • 2023: Atiku Ya Sha Alwashin Ƙara Wa Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Ƙarfin Iko

Abereoran ne ya bayyana cewa yanzu tilas ne ga kowanne dan Nijeriya kowanne dan Nijeriya yayi rajista da tsarin inshorar lafiya ta kasa, lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a Ilori hedikwatar Jihar ranar Juma’a.

ADVERTISEMENT

Ya kara jaddada cewar: “NHIA tana yin gyara a hukumar domin ta aiwatar da ayyukanta na cimma muradun lafiya ga ‘yan Nijeriya kamar yadda ake yi a sauran kasashen da suka cigaba nan da shekara ta dace nan da shekara ta 2030.Wannan kuma an dogara ne ko samun wata madafa na muradan cigaba.”

Abereoran shi ne yake kula da Jihohin Kwara,Kogi  da kuma Neja,ya bayyana wadansu daga cikin gyare- gyaren da ake son kawowa da  suka  hada da wayar da kan al’umma, tabbatar da tsage gaskiya da aiwatar da ita,da taimakawa kokarin da ke yi na cimma muradun kulawa da lafiyar al’umma kamar yadda ake yi a kasashen dasuka cigaba.Wadannan muradun za a iya cimma su ta hanyar kara inganta tsare- tsaren kulawa da lafiyar al’umma wadanda ake yi a halin yanzu.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ya bayyana dokar inshorar lafiya ta kasa ta shekara Shugaban kasa ne Muhammadu Buhari ne ya sa mata hannu akanta ranar 19 ga watan Mayu,2022  wata doka ce da zata inganta harkar kula da lafiyar ‘yan Nijeriya.

Darektan shiyyar ya kara bayani inda yace,“ wasu daga cikin matakan da aka dauka suna taimakawa warai da gaske.

Hukmar inshorar lafiya ta kasa ta samu karramawa saboda matakani da kawo daukin da tayi.Daga cikinsu akwai saboda bin matakan fasahar zamani IT wanda NITDA ta bata.Watti duk hukumomi; sahun farko daga SERBICOM;sai kuma bin dokoki, da nuna gaskiya (EICS 2022) inda ta samu kashi 74.5 daga ICPC.”

Abereoran yayi kira kungiyar ‘yan Jarida ta kasa reshen Jihar Kwara (NUJ) ta hadakai da hukumar inshorar lafiya ta kasa domin wayar da kan al’umma,inda har ya saima ‘yan jaridar inshorar ta shigar da su cikin tsarin a matsayinsu na kungiya.

Da yake fadar albarkacin bakinsa shugaban kungiyar ‘yan jarida na Jihar Kwara na Jihar Kwara, AbdulLateef Ahmed,ya godewa Shugabannin hukumar saboda yadda suke tafiya tare da ‘yan jarida wajen aiwatar da tsare- tsarensu a Jihar.

Lafiya
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha'awa Ga Sinawa A Duk Duniya

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.