• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Yiwuwar Nijeriya Ta Cimma Muradun Lafiya Na 2030 –NHIA

by Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago
in Manyan Labarai
0
Akwai Yiwuwar Nijeriya Ta Cimma Muradun Lafiya Na 2030 –NHIA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana iya cimma muradun kulawa da lafiya yadda ake yi sauran kasashen duniya nan da shekara ta 2030, jagoran shiyyar Arewa ta tsakiya na hukumar inshora ta kasa (NHIA,Mista Adelaja Abereoran ne ya bayyana hakan.

Ya bayyana cewar yadda za a gaggauta aiwatar da su tsare- tsare na dokar kafa hukumar tare da hadin kan duk masu ruwa da tsaki,wanda kuma hakan ne zai samar da hanyar cimma su muradun kulawa da lafiya kamar yadda ake yi a kasashen da suka cigaba na da shekara ta 2030.

  • Messi Ya Fi Maradona A Argentina –In Ji Kocinsa
  • 2023: Atiku Ya Sha Alwashin Ƙara Wa Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Ƙarfin Iko

Abereoran ne ya bayyana cewa yanzu tilas ne ga kowanne dan Nijeriya kowanne dan Nijeriya yayi rajista da tsarin inshorar lafiya ta kasa, lokacin da yake ganawa da ‘yan jarida a Ilori hedikwatar Jihar ranar Juma’a.

Ya kara jaddada cewar: “NHIA tana yin gyara a hukumar domin ta aiwatar da ayyukanta na cimma muradun lafiya ga ‘yan Nijeriya kamar yadda ake yi a sauran kasashen da suka cigaba nan da shekara ta dace nan da shekara ta 2030.Wannan kuma an dogara ne ko samun wata madafa na muradan cigaba.”

Abereoran shi ne yake kula da Jihohin Kwara,Kogi  da kuma Neja,ya bayyana wadansu daga cikin gyare- gyaren da ake son kawowa da  suka  hada da wayar da kan al’umma, tabbatar da tsage gaskiya da aiwatar da ita,da taimakawa kokarin da ke yi na cimma muradun kulawa da lafiyar al’umma kamar yadda ake yi a kasashen dasuka cigaba.Wadannan muradun za a iya cimma su ta hanyar kara inganta tsare- tsaren kulawa da lafiyar al’umma wadanda ake yi a halin yanzu.

Labarai Masu Nasaba

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Ya bayyana dokar inshorar lafiya ta kasa ta shekara Shugaban kasa ne Muhammadu Buhari ne ya sa mata hannu akanta ranar 19 ga watan Mayu,2022  wata doka ce da zata inganta harkar kula da lafiyar ‘yan Nijeriya.

Darektan shiyyar ya kara bayani inda yace,“ wasu daga cikin matakan da aka dauka suna taimakawa warai da gaske.

Hukmar inshorar lafiya ta kasa ta samu karramawa saboda matakani da kawo daukin da tayi.Daga cikinsu akwai saboda bin matakan fasahar zamani IT wanda NITDA ta bata.Watti duk hukumomi; sahun farko daga SERBICOM;sai kuma bin dokoki, da nuna gaskiya (EICS 2022) inda ta samu kashi 74.5 daga ICPC.”

Abereoran yayi kira kungiyar ‘yan Jarida ta kasa reshen Jihar Kwara (NUJ) ta hadakai da hukumar inshorar lafiya ta kasa domin wayar da kan al’umma,inda har ya saima ‘yan jaridar inshorar ta shigar da su cikin tsarin a matsayinsu na kungiya.

Da yake fadar albarkacin bakinsa shugaban kungiyar ‘yan jarida na Jihar Kwara na Jihar Kwara, AbdulLateef Ahmed,ya godewa Shugabannin hukumar saboda yadda suke tafiya tare da ‘yan jarida wajen aiwatar da tsare- tsarensu a Jihar.

Tags: 2030LafiyaMuradai
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Watsa Shirin Bidiyo Na Tallata Shagalin Murnar Bikin Bazara A Wurare Daban Daban Na Duniya

Next Post

Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Related

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso
Manyan Labarai

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

12 hours ago
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida
Manyan Labarai

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

13 hours ago
Elon Musk Ya Zarce Barack Obama Yawan Mabiya A Twitter
Manyan Labarai

Elon Musk Ya Zarce Barack Obama Yawan Mabiya A Twitter

14 hours ago
Bayan Ficewar Ayu, PDP Ta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Fayose, Shema Da Anyim
Manyan Labarai

Bayan Ficewar Ayu, PDP Ta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Fayose, Shema Da Anyim

1 day ago
Yanzu-Yanzu: Mataimakin Zababben Shugaban Kasa, Shettima Ya Gana Da IBB
Manyan Labarai

Yanzu-Yanzu: Mataimakin Zababben Shugaban Kasa, Shettima Ya Gana Da IBB

2 days ago
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Manyan Labarai

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

2 days ago
Next Post
Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha'awa Ga Sinawa A Duk Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.