• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Labarai
0
Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shirye-shiryen Kungiyar ‘Incentives For All Child’ ya samu gagarumar nasarar a jihohi tara na yankin Arewacin kasar nan, shugaban shirin wanda kuma babban sakataren ne a ma’aikatar lafiyar Jihar Gombe, Alhaji Muhammad Ibrahim Jalo ne, ya bayyana haka a lokacin taron masu ruwa da tsaki na Jihohin Adamawa, Bauchi, Gombe, Taraba, Kaduna, Jigawa, Kano, Katsina, Sokoto, Zamfara da Jihar Kebbi.

Sakamakon kyakkyawan shirin wannan kungiyar ta ‘Incentives for All Child’, yanzu haka Jihar Gombe ta samu kyakkyawan yabo bisa yadda ta aiwatar da kyawawan manufofin wannan shiri, don haka sai ya bukaci jihohin su ci gaba da bada himma domin ganin jarirai na kara samun kulawar da ta kamata, wanda zuwa yanzu a wannan shekara ‘New incentives’ ta samu nasarar yi wa jarirai sama da miliyon biyu rigakafi, wannan ko shakka babu jami’an shirin da su kara hazaka don sauke wannan nauyi.

  • Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Fito Da Manhajar DSO Na Aikin Talbijin Kwanan Nan – Minista

Shi ma a nasa jawabin ga manema labarai, mataimakin jami’in tsare-tsaren shirin na ‘New Incentive’, Muhammad Mubarak Bawa, ya bayyana irin nasarar da aka samu wadda ya ce duk shekara suke gudanar da irin haduwa, inda ake tatatuna nasarori da kuma matsalolin da aka fuskanta domin samar da nagaratacciyar mafita zuwa yanzu shirin ya samu gagarumar nasara a jihohi tara da ake gudanar da irin wannan sabon shiri wanda zuwa yanzu babu shakka kwalliya ta biya kudin sabulu, sannan ya jadadda aniyar shirin na ganin an kara samun karbuwarsa, musamman ganin a baya idan aka ce ga masu allurar rigakafi shi kenan sai fara boye yara da jarirai.

Jami’in shirin a Kano Alhaji Mukhatar Rabi’u Abubakar, ya bayyana cewa babu shakka zuwan wannan shiri na ‘New Incentives for All’ ya taimaka kwarai da gaske, musamman ta yadda muke kara himmar lura da ayyukanmu, kasancewar wannan hukuma na da tsarin kulawa da bibiyar yadda ake tafiyar da wannan shiri a dukkan jihohin da ake gudanar da shiri, ya ce akwai matakai daban-daban da wannan shiri ya shafa kama daga bangaren mahukunta, iyaye da kuma masu ruwa da tsaki, zuwa yanzu wannan shiri ya samu gagarumar nasara, ta yadda a baya za ka tarar da jami’in aikin allurar rigakafi da kyar a wuni ake iya yi wa yara biyar zuwa goma, amma yanzu kullum ana iya samun sama da yara 100 a kowace cibiya, saboda haka wannan abin a yaba wa wannan shiri ne kwarai da gaske.

An gudanar da taron masu ruwa da tsakiin na shirin ‘New incentives for Child’ na jihohin tara a ranar Talata a Otal din Tahir da ke Kano.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben 2023: NNPP Ta Ci Zabe Ta Hanyar Magudi A Kano – Doguwa

Next Post

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

3 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

5 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

6 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

7 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

9 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

10 hours ago
Next Post
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari'ar Zaben Gwamnan Kano - NJC

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.