• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
Jihohi

Shirye-shiryen Kungiyar ‘Incentives For All Child’ ya samu gagarumar nasarar a jihohi tara na yankin Arewacin kasar nan, shugaban shirin wanda kuma babban sakataren ne a ma’aikatar lafiyar Jihar Gombe, Alhaji Muhammad Ibrahim Jalo ne, ya bayyana haka a lokacin taron masu ruwa da tsaki na Jihohin Adamawa, Bauchi, Gombe, Taraba, Kaduna, Jigawa, Kano, Katsina, Sokoto, Zamfara da Jihar Kebbi.

Sakamakon kyakkyawan shirin wannan kungiyar ta ‘Incentives for All Child’, yanzu haka Jihar Gombe ta samu kyakkyawan yabo bisa yadda ta aiwatar da kyawawan manufofin wannan shiri, don haka sai ya bukaci jihohin su ci gaba da bada himma domin ganin jarirai na kara samun kulawar da ta kamata, wanda zuwa yanzu a wannan shekara ‘New incentives’ ta samu nasarar yi wa jarirai sama da miliyon biyu rigakafi, wannan ko shakka babu jami’an shirin da su kara hazaka don sauke wannan nauyi.

  • Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Fito Da Manhajar DSO Na Aikin Talbijin Kwanan Nan – Minista

Shi ma a nasa jawabin ga manema labarai, mataimakin jami’in tsare-tsaren shirin na ‘New Incentive’, Muhammad Mubarak Bawa, ya bayyana irin nasarar da aka samu wadda ya ce duk shekara suke gudanar da irin haduwa, inda ake tatatuna nasarori da kuma matsalolin da aka fuskanta domin samar da nagaratacciyar mafita zuwa yanzu shirin ya samu gagarumar nasara a jihohi tara da ake gudanar da irin wannan sabon shiri wanda zuwa yanzu babu shakka kwalliya ta biya kudin sabulu, sannan ya jadadda aniyar shirin na ganin an kara samun karbuwarsa, musamman ganin a baya idan aka ce ga masu allurar rigakafi shi kenan sai fara boye yara da jarirai.

Jami’in shirin a Kano Alhaji Mukhatar Rabi’u Abubakar, ya bayyana cewa babu shakka zuwan wannan shiri na ‘New Incentives for All’ ya taimaka kwarai da gaske, musamman ta yadda muke kara himmar lura da ayyukanmu, kasancewar wannan hukuma na da tsarin kulawa da bibiyar yadda ake tafiyar da wannan shiri a dukkan jihohin da ake gudanar da shiri, ya ce akwai matakai daban-daban da wannan shiri ya shafa kama daga bangaren mahukunta, iyaye da kuma masu ruwa da tsaki, zuwa yanzu wannan shiri ya samu gagarumar nasara, ta yadda a baya za ka tarar da jami’in aikin allurar rigakafi da kyar a wuni ake iya yi wa yara biyar zuwa goma, amma yanzu kullum ana iya samun sama da yara 100 a kowace cibiya, saboda haka wannan abin a yaba wa wannan shiri ne kwarai da gaske.

An gudanar da taron masu ruwa da tsakiin na shirin ‘New incentives for Child’ na jihohin tara a ranar Talata a Otal din Tahir da ke Kano.

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026
Manyan Labarai

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

October 13, 2025
Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba
Ilimi

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

October 13, 2025
Next Post
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari'ar Zaben Gwamnan Kano - NJC

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

October 13, 2025
Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

October 13, 2025
Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

October 13, 2025
NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

October 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

October 13, 2025
Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

October 13, 2025
Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

October 13, 2025
Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

October 13, 2025
Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.