ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
Jihohi

Shirye-shiryen Kungiyar ‘Incentives For All Child’ ya samu gagarumar nasarar a jihohi tara na yankin Arewacin kasar nan, shugaban shirin wanda kuma babban sakataren ne a ma’aikatar lafiyar Jihar Gombe, Alhaji Muhammad Ibrahim Jalo ne, ya bayyana haka a lokacin taron masu ruwa da tsaki na Jihohin Adamawa, Bauchi, Gombe, Taraba, Kaduna, Jigawa, Kano, Katsina, Sokoto, Zamfara da Jihar Kebbi.

Sakamakon kyakkyawan shirin wannan kungiyar ta ‘Incentives for All Child’, yanzu haka Jihar Gombe ta samu kyakkyawan yabo bisa yadda ta aiwatar da kyawawan manufofin wannan shiri, don haka sai ya bukaci jihohin su ci gaba da bada himma domin ganin jarirai na kara samun kulawar da ta kamata, wanda zuwa yanzu a wannan shekara ‘New incentives’ ta samu nasarar yi wa jarirai sama da miliyon biyu rigakafi, wannan ko shakka babu jami’an shirin da su kara hazaka don sauke wannan nauyi.

  • Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Fito Da Manhajar DSO Na Aikin Talbijin Kwanan Nan – Minista

Shi ma a nasa jawabin ga manema labarai, mataimakin jami’in tsare-tsaren shirin na ‘New Incentive’, Muhammad Mubarak Bawa, ya bayyana irin nasarar da aka samu wadda ya ce duk shekara suke gudanar da irin haduwa, inda ake tatatuna nasarori da kuma matsalolin da aka fuskanta domin samar da nagaratacciyar mafita zuwa yanzu shirin ya samu gagarumar nasara a jihohi tara da ake gudanar da irin wannan sabon shiri wanda zuwa yanzu babu shakka kwalliya ta biya kudin sabulu, sannan ya jadadda aniyar shirin na ganin an kara samun karbuwarsa, musamman ganin a baya idan aka ce ga masu allurar rigakafi shi kenan sai fara boye yara da jarirai.

ADVERTISEMENT

Jami’in shirin a Kano Alhaji Mukhatar Rabi’u Abubakar, ya bayyana cewa babu shakka zuwan wannan shiri na ‘New Incentives for All’ ya taimaka kwarai da gaske, musamman ta yadda muke kara himmar lura da ayyukanmu, kasancewar wannan hukuma na da tsarin kulawa da bibiyar yadda ake tafiyar da wannan shiri a dukkan jihohin da ake gudanar da shiri, ya ce akwai matakai daban-daban da wannan shiri ya shafa kama daga bangaren mahukunta, iyaye da kuma masu ruwa da tsaki, zuwa yanzu wannan shiri ya samu gagarumar nasara, ta yadda a baya za ka tarar da jami’in aikin allurar rigakafi da kyar a wuni ake iya yi wa yara biyar zuwa goma, amma yanzu kullum ana iya samun sama da yara 100 a kowace cibiya, saboda haka wannan abin a yaba wa wannan shiri ne kwarai da gaske.

An gudanar da taron masu ruwa da tsakiin na shirin ‘New incentives for Child’ na jihohin tara a ranar Talata a Otal din Tahir da ke Kano.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

Jihohi
Abdullahi Muh'd Sheka
+ postsBio
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Sakamakon Matsin Lambar Jami’an Tsaro, ‘Yan Ta’adda Na Fuskantar Ƙarancin Abinci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Kisan Gillar Mutum 7 A Kano: Sarakuna Da Malamai Da Iyaye Sun Nemi A Gaggauta Yanke Wa Waɗanda Ake Zargi Hukunci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark
Manyan Labarai

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

July 13, 2026
Next Post
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari'ar Zaben Gwamnan Kano - NJC

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026
Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Ake Ganin Afrika Na Da Damar Taka Rawa A Tsarin Tattalin Arzikin Duniya?

July 13, 2026
Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Jiragen Kasan Sin Sun Yi Tafiye-Tafiyen Fasinjoji Sama Da Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

Kotu Ta Hana INEC Amincewa Da Tarukan ADC Ƙarƙashin Jagorancin David Mark

July 13, 2026
Majalisar Gudanarwa Ta Sin Ta Wallafa “Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15 Kan Kiyaye Lafiyar Al’ummar Kasar”

Majalisar Gudanarwa Ta Sin Ta Wallafa “Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Karo Na 15 Kan Kiyaye Lafiyar Al’ummar Kasar”

July 13, 2026
Xi Zai Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026, Inda Zai Gabatar Da Muhimmin Jawabi

Xi Zai Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026, Inda Zai Gabatar Da Muhimmin Jawabi

July 13, 2026
Sin Ta Fitar Da Rahoton “Sake Karyata Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

Sin Ta Fitar Da Rahoton “Sake Karyata Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 13, 2026
Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Nazarin Tattalin Arziki Tare Da Masana Da ‘Yan Kasuwa

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Nazarin Tattalin Arziki Tare Da Masana Da ‘Yan Kasuwa

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.