• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Labarai
0
Al’ummar Jihohi 9 Na Arewacin Nijeriya Sun Gamsu Da Shirin ‘New Incentives For All’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shirye-shiryen Kungiyar ‘Incentives For All Child’ ya samu gagarumar nasarar a jihohi tara na yankin Arewacin kasar nan, shugaban shirin wanda kuma babban sakataren ne a ma’aikatar lafiyar Jihar Gombe, Alhaji Muhammad Ibrahim Jalo ne, ya bayyana haka a lokacin taron masu ruwa da tsaki na Jihohin Adamawa, Bauchi, Gombe, Taraba, Kaduna, Jigawa, Kano, Katsina, Sokoto, Zamfara da Jihar Kebbi.

Sakamakon kyakkyawan shirin wannan kungiyar ta ‘Incentives for All Child’, yanzu haka Jihar Gombe ta samu kyakkyawan yabo bisa yadda ta aiwatar da kyawawan manufofin wannan shiri, don haka sai ya bukaci jihohin su ci gaba da bada himma domin ganin jarirai na kara samun kulawar da ta kamata, wanda zuwa yanzu a wannan shekara ‘New incentives’ ta samu nasarar yi wa jarirai sama da miliyon biyu rigakafi, wannan ko shakka babu jami’an shirin da su kara hazaka don sauke wannan nauyi.

  • Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Fito Da Manhajar DSO Na Aikin Talbijin Kwanan Nan – Minista

Shi ma a nasa jawabin ga manema labarai, mataimakin jami’in tsare-tsaren shirin na ‘New Incentive’, Muhammad Mubarak Bawa, ya bayyana irin nasarar da aka samu wadda ya ce duk shekara suke gudanar da irin haduwa, inda ake tatatuna nasarori da kuma matsalolin da aka fuskanta domin samar da nagaratacciyar mafita zuwa yanzu shirin ya samu gagarumar nasara a jihohi tara da ake gudanar da irin wannan sabon shiri wanda zuwa yanzu babu shakka kwalliya ta biya kudin sabulu, sannan ya jadadda aniyar shirin na ganin an kara samun karbuwarsa, musamman ganin a baya idan aka ce ga masu allurar rigakafi shi kenan sai fara boye yara da jarirai.

Jami’in shirin a Kano Alhaji Mukhatar Rabi’u Abubakar, ya bayyana cewa babu shakka zuwan wannan shiri na ‘New Incentives for All’ ya taimaka kwarai da gaske, musamman ta yadda muke kara himmar lura da ayyukanmu, kasancewar wannan hukuma na da tsarin kulawa da bibiyar yadda ake tafiyar da wannan shiri a dukkan jihohin da ake gudanar da shiri, ya ce akwai matakai daban-daban da wannan shiri ya shafa kama daga bangaren mahukunta, iyaye da kuma masu ruwa da tsaki, zuwa yanzu wannan shiri ya samu gagarumar nasara, ta yadda a baya za ka tarar da jami’in aikin allurar rigakafi da kyar a wuni ake iya yi wa yara biyar zuwa goma, amma yanzu kullum ana iya samun sama da yara 100 a kowace cibiya, saboda haka wannan abin a yaba wa wannan shiri ne kwarai da gaske.

An gudanar da taron masu ruwa da tsakiin na shirin ‘New incentives for Child’ na jihohin tara a ranar Talata a Otal din Tahir da ke Kano.

Labarai Masu Nasaba

‘Mutum Miliyan 14 Na Iya Mutuwa Nan Da 2030 Saboda Janye Tallafin Trump’

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben 2023: NNPP Ta Ci Zabe Ta Hanyar Magudi A Kano – Doguwa

Next Post

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

Related

Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Kasashen Ketare

‘Mutum Miliyan 14 Na Iya Mutuwa Nan Da 2030 Saboda Janye Tallafin Trump’

3 hours ago
NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya
Labarai

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

14 hours ago
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025
Labaran Kasuwanci

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

16 hours ago
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista
Labarai

Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

18 hours ago
Gwamnan Katsina Ya Dakatar Da Ma’aikatan Gidan Gyaran Hali Saboda Azabtar Da Wani Matashi
Labarai

Gwamnan Katsina Ya Dakatar Da Ma’aikatan Gidan Gyaran Hali Saboda Azabtar Da Wani Matashi

20 hours ago
2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu
Manyan Labarai

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

22 hours ago
Next Post
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari'ar Zaben Gwamnan Kano - NJC

LABARAI MASU NASABA

Cote d’Iboire Ta Amince Da Kafa Bankin Makamashi Na Afirka

Cote d’Iboire Ta Amince Da Kafa Bankin Makamashi Na Afirka

July 13, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

‘Mutum Miliyan 14 Na Iya Mutuwa Nan Da 2030 Saboda Janye Tallafin Trump’

July 13, 2025
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

July 13, 2025
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

July 13, 2025
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

July 13, 2025
NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.