• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amarya Da Kanwar Mijinta Sun Kubuta Daga Hannun Wadanda Suka Sace Su

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Amarya Da Kanwar Mijinta Sun Kubuta Daga Hannun Wadanda Suka Sace Su
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata sabuwar matar aure mai suna Misis Rukayat Musa da surukanta biyu da aka yi garkuwa da su a gidansu da ke titin sarki a Ilorin sun kubuta.

Rahotanni sun ce sun samu ‘yancinsu ne bayan an biya su kudin fansa Naira miliyan bakwai.

  • Dan Sanda Ya Shiga Hannu Kan Yunkurin Kashe Abokin Aikinsa A Kaduna
  • Matawalle Bai Saci Kudin Jihar Zamfara Ba — Anas Kaura

Wadanda suka sace su sun bukaci Naira miliyan 50.

Rahotanni sun ce an sako Rukayat da wadanda aka sace, Hafsat da Aliyah, da sanyin safiyar Lahadi.

An yi garkuwa da su ne da sanyin safiyar Alhamis lokacin da ‘yan bindigar suka kai farmaki gidan ma’auratan da ke unguwar Oniyangi da ke kan titin sarki, Ilorin.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

A lokacin da lamarin ya faru, mijin nata, Musa, ya tsere bayan wadanda suka yi garkuwa da su sun samu shiga gidan ma’auratan da ke unguwar Alaya.

Daga baya masu garkuwa da mutanen sun tuntubi iyalan inda suka bukaci a biya su kudin fansa naira miliyan 50 kafin a sako matan uku.

Rahotanni sun ce sun yi gargadin cewa dole ne a cika sharuddan nan da karshen mako, inda suka yi barazanar kashe matan.

Rukayat ta fito ne daga harabar Gbodofu da ke kusa da yankin Balogun Fulani a Ilorin.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Okasanmi Ajayi, ya ce bai san da faruwar lamarin ba, ya kara da cewa watakila ba a kai rahoton lamarin ba.

“Ban san faruwar lamarin ba, babu wanda ya gaya min labarin sace sabuwar amaryar.

Amma wani dan uwa ga amaryar da bai so a ambaci sunansa ba, ya ce an sako matan uku ne da sanyin safiyar Lahadi.

“Sun isa Ilorin ne suka kira mu da misalin karfe 2 na ranar Lahadi amma ba a sake su ba kyauta.

“Iyalan sun biya kudin fansa Naira miliyan bakwai.

“Ba za mu iya tara kudin da suka kai haka ba, sai muka yi kuka muna rokonsu kafin su karbi Naira miliyan bakwai da muka tara”.

Ya ce “An kai matan uku asibiti nan take domin yi musu magani. Har yanzu suna asibiti.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmaryaKwara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Sanda Ya Shiga Hannu Kan Yunkurin Kashe Abokin Aikinsa A Kaduna

Next Post

Garaɓasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

55 minutes ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

3 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

4 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

4 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

6 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

8 hours ago
Next Post
Garaɓasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

Garaɓasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

LABARAI MASU NASABA

Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.