ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amarya Da Kanwar Mijinta Sun Kubuta Daga Hannun Wadanda Suka Sace Su

by Abubakar Abba
2 years ago
Amarya

Wata sabuwar matar aure mai suna Misis Rukayat Musa da surukanta biyu da aka yi garkuwa da su a gidansu da ke titin sarki a Ilorin sun kubuta.

Rahotanni sun ce sun samu ‘yancinsu ne bayan an biya su kudin fansa Naira miliyan bakwai.

  • Dan Sanda Ya Shiga Hannu Kan Yunkurin Kashe Abokin Aikinsa A Kaduna
  • Matawalle Bai Saci Kudin Jihar Zamfara Ba — Anas Kaura

Wadanda suka sace su sun bukaci Naira miliyan 50.

ADVERTISEMENT

Rahotanni sun ce an sako Rukayat da wadanda aka sace, Hafsat da Aliyah, da sanyin safiyar Lahadi.

An yi garkuwa da su ne da sanyin safiyar Alhamis lokacin da ‘yan bindigar suka kai farmaki gidan ma’auratan da ke unguwar Oniyangi da ke kan titin sarki, Ilorin.

LABARAI MASU NASABA

A Zamanantar Da Tsarin Karatu A Makarantun Koyar Da Ilimin Addinin Musulunci – ECOWAS

APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

A lokacin da lamarin ya faru, mijin nata, Musa, ya tsere bayan wadanda suka yi garkuwa da su sun samu shiga gidan ma’auratan da ke unguwar Alaya.

Daga baya masu garkuwa da mutanen sun tuntubi iyalan inda suka bukaci a biya su kudin fansa naira miliyan 50 kafin a sako matan uku.

Rahotanni sun ce sun yi gargadin cewa dole ne a cika sharuddan nan da karshen mako, inda suka yi barazanar kashe matan.

Rukayat ta fito ne daga harabar Gbodofu da ke kusa da yankin Balogun Fulani a Ilorin.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Okasanmi Ajayi, ya ce bai san da faruwar lamarin ba, ya kara da cewa watakila ba a kai rahoton lamarin ba.

“Ban san faruwar lamarin ba, babu wanda ya gaya min labarin sace sabuwar amaryar.

Amma wani dan uwa ga amaryar da bai so a ambaci sunansa ba, ya ce an sako matan uku ne da sanyin safiyar Lahadi.

“Sun isa Ilorin ne suka kira mu da misalin karfe 2 na ranar Lahadi amma ba a sake su ba kyauta.

“Iyalan sun biya kudin fansa Naira miliyan bakwai.

“Ba za mu iya tara kudin da suka kai haka ba, sai muka yi kuka muna rokonsu kafin su karbi Naira miliyan bakwai da muka tara”.

Ya ce “An kai matan uku asibiti nan take domin yi musu magani. Har yanzu suna asibiti.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

ECOWAS
Labarai

A Zamanantar Da Tsarin Karatu A Makarantun Koyar Da Ilimin Addinin Musulunci – ECOWAS

November 16, 2025
APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe
Labarai

APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

November 16, 2025
Kwankwaso
Labarai

NNPP Tana Da Ƙwarin Gwiwar Riƙe Kano Da Lashe Jihohin Arewa A Zaɓen 2027 – Ajuji

November 16, 2025
Next Post
Garaɓasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

Garaɓasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

LABARAI MASU NASABA

ECOWAS

A Zamanantar Da Tsarin Karatu A Makarantun Koyar Da Ilimin Addinin Musulunci – ECOWAS

November 16, 2025
APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

November 16, 2025
Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

November 16, 2025
Kwankwaso

NNPP Tana Da Ƙwarin Gwiwar Riƙe Kano Da Lashe Jihohin Arewa A Zaɓen 2027 – Ajuji

November 16, 2025
Meke Kawo Yanke Hukunce-hukunce Masu Karo Da Juna Daga Kotuna?

Meke Kawo Yanke Hukunce-hukunce Masu Karo Da Juna Daga Kotuna?

November 16, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

November 15, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.