• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliya Ta Rusa Gidaje Sama Da 200 A Argungu

by Umar Faruk Birnin Kebbi
1 year ago
Ambaliya

Sakamakon ruwan sama da aka tafka kamar da bakin ƙwarya a jihar Kebbi jiya Asabar zuwa Wwyewar safiyar Lahadi sama da gidaje 200 sun rushe a masarautar Argungu da ke a jihar.

Saboda irin ruwan sama da aka tafka mai yawa a jihar ta Kebbi inda a masarautar Argungu wasu garuru suka samu asarar gidaje da kuma kayyakin na Miliyoyin Nairori a garin Bayawa, da Tiggi, da fakon Sarki da bakin KARDA shigo wa garin Argungu. Inda gidaje fiye da Dari biyu saka rushe.Ambaliya

  • Zanga-zanga: Kebbi Ta Bukaci Matasa Da Su Guji Tashe-tashen Hankula
  • Gwamnatin Kebbi Ta Ƙaddamar Rabon Taki Ga Manoma 48,000 Kyauta

A halin yanzu dai mutanen garin Bayawa na zaune ne a cikin Makarantar sakandare ta garin na Bayawa a matsayin matsugunni na wuccin gadi. Haka kuma mutanen garin fakon Sarki na zaune ne Makarantar Magajin Rafi da ke sabon garin bariki a cikin garin na Argungu a matsayin wata mafaka ta wuccin gadi. Har ila yau garin Tiggi sun koma cikin Makarantar sakandare da ke garin na Tiggi don samun wajen kwanciya.

Ambaliya

Mataimakin Gwamnan jihar Kebbi, Sanata Umar Abubakar Tafida ya yi tattaki zuwa waɗannan garuruwan don ganin irin yadda ambaliyar ruwan ta lalata gidaje da kuma jajantawa ga jama’ar waɗanda garuruwan da abin ya shafa. Inda anan take ya ba da umurnin ɗaukar sunayen dukkan mutanen da ambaliyar ruwan ta lalata wa gida da kuma irin dukiyoyin da aka yi asara.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Ambaliya

 

Kazalika, Mataimakin Gwamnan dai, ya umurci Shugabanni ƙananan Hukumomin biyu na Argungu da Augie da su gaggauta kwashe mutane zuwa makarantun boko da ke kusa da su don samun wajen kwanciya na wuccin gadi kafin sama musu tallafi na gaggawa.

Acewar, daya daga cikin wanda abin ya shafa wanda ya nemi a sakaye sunansa da ke a garin Bayawa ya ce “A jiya Asabar ne aka tafka ruwan sama kamar da bakin kwarya har ruwan ya rushe mana gidajenmu. Amma babu salwanta rayuwa, mun rasa gidaje da sauran wasu dukiyoyin mu”, Inji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 
Manyan Labarai

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya
Labarai

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Next Post
Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

November 6, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.