• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliya Ta Rusa Gidaje Sama Da 200 A Argungu

by Umar Faruk Birnin Kebbi
1 year ago
Ambaliya

Sakamakon ruwan sama da aka tafka kamar da bakin ƙwarya a jihar Kebbi jiya Asabar zuwa Wwyewar safiyar Lahadi sama da gidaje 200 sun rushe a masarautar Argungu da ke a jihar.

Saboda irin ruwan sama da aka tafka mai yawa a jihar ta Kebbi inda a masarautar Argungu wasu garuru suka samu asarar gidaje da kuma kayyakin na Miliyoyin Nairori a garin Bayawa, da Tiggi, da fakon Sarki da bakin KARDA shigo wa garin Argungu. Inda gidaje fiye da Dari biyu saka rushe.Ambaliya

  • Zanga-zanga: Kebbi Ta Bukaci Matasa Da Su Guji Tashe-tashen Hankula
  • Gwamnatin Kebbi Ta Ƙaddamar Rabon Taki Ga Manoma 48,000 Kyauta

A halin yanzu dai mutanen garin Bayawa na zaune ne a cikin Makarantar sakandare ta garin na Bayawa a matsayin matsugunni na wuccin gadi. Haka kuma mutanen garin fakon Sarki na zaune ne Makarantar Magajin Rafi da ke sabon garin bariki a cikin garin na Argungu a matsayin wata mafaka ta wuccin gadi. Har ila yau garin Tiggi sun koma cikin Makarantar sakandare da ke garin na Tiggi don samun wajen kwanciya.

Ambaliya

Mataimakin Gwamnan jihar Kebbi, Sanata Umar Abubakar Tafida ya yi tattaki zuwa waɗannan garuruwan don ganin irin yadda ambaliyar ruwan ta lalata gidaje da kuma jajantawa ga jama’ar waɗanda garuruwan da abin ya shafa. Inda anan take ya ba da umurnin ɗaukar sunayen dukkan mutanen da ambaliyar ruwan ta lalata wa gida da kuma irin dukiyoyin da aka yi asara.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

Ambaliya

 

Kazalika, Mataimakin Gwamnan dai, ya umurci Shugabanni ƙananan Hukumomin biyu na Argungu da Augie da su gaggauta kwashe mutane zuwa makarantun boko da ke kusa da su don samun wajen kwanciya na wuccin gadi kafin sama musu tallafi na gaggawa.

Acewar, daya daga cikin wanda abin ya shafa wanda ya nemi a sakaye sunansa da ke a garin Bayawa ya ce “A jiya Asabar ne aka tafka ruwan sama kamar da bakin kwarya har ruwan ya rushe mana gidajenmu. Amma babu salwanta rayuwa, mun rasa gidaje da sauran wasu dukiyoyin mu”, Inji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
TCN
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI
Labarai

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Next Post
Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
TCN

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

October 9, 2025
Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.