• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliya Ta Rusa Gidaje Sama Da 200 A Argungu

by Umar Faruk Birnin Kebbi
12 months ago
in Labarai
0
Ambaliya Ta Rusa Gidaje Sama Da 200 A Argungu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sakamakon ruwan sama da aka tafka kamar da bakin ƙwarya a jihar Kebbi jiya Asabar zuwa Wwyewar safiyar Lahadi sama da gidaje 200 sun rushe a masarautar Argungu da ke a jihar.

Saboda irin ruwan sama da aka tafka mai yawa a jihar ta Kebbi inda a masarautar Argungu wasu garuru suka samu asarar gidaje da kuma kayyakin na Miliyoyin Nairori a garin Bayawa, da Tiggi, da fakon Sarki da bakin KARDA shigo wa garin Argungu. Inda gidaje fiye da Dari biyu saka rushe.Ambaliya

  • Zanga-zanga: Kebbi Ta Bukaci Matasa Da Su Guji Tashe-tashen Hankula
  • Gwamnatin Kebbi Ta Ƙaddamar Rabon Taki Ga Manoma 48,000 Kyauta

A halin yanzu dai mutanen garin Bayawa na zaune ne a cikin Makarantar sakandare ta garin na Bayawa a matsayin matsugunni na wuccin gadi. Haka kuma mutanen garin fakon Sarki na zaune ne Makarantar Magajin Rafi da ke sabon garin bariki a cikin garin na Argungu a matsayin wata mafaka ta wuccin gadi. Har ila yau garin Tiggi sun koma cikin Makarantar sakandare da ke garin na Tiggi don samun wajen kwanciya.

Ambaliya

Mataimakin Gwamnan jihar Kebbi, Sanata Umar Abubakar Tafida ya yi tattaki zuwa waɗannan garuruwan don ganin irin yadda ambaliyar ruwan ta lalata gidaje da kuma jajantawa ga jama’ar waɗanda garuruwan da abin ya shafa. Inda anan take ya ba da umurnin ɗaukar sunayen dukkan mutanen da ambaliyar ruwan ta lalata wa gida da kuma irin dukiyoyin da aka yi asara.

Labarai Masu Nasaba

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

Ambaliya

 

Kazalika, Mataimakin Gwamnan dai, ya umurci Shugabanni ƙananan Hukumomin biyu na Argungu da Augie da su gaggauta kwashe mutane zuwa makarantun boko da ke kusa da su don samun wajen kwanciya na wuccin gadi kafin sama musu tallafi na gaggawa.

Acewar, daya daga cikin wanda abin ya shafa wanda ya nemi a sakaye sunansa da ke a garin Bayawa ya ce “A jiya Asabar ne aka tafka ruwan sama kamar da bakin kwarya har ruwan ya rushe mana gidajenmu. Amma babu salwanta rayuwa, mun rasa gidaje da sauran wasu dukiyoyin mu”, Inji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmbaliyaBirnin KebbiFloodKebbi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zheng Qinwen Ta Lashe Lambar Zinari A Wasan Tennis Na Mata Na Gasar Wasannin Olympics Ta Paris

Next Post

Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

Related

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili
Manyan Labarai

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

3 hours ago
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya
Manyan Labarai

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

4 hours ago
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi
Manyan Labarai

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

5 hours ago
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3
Manyan Labarai

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

7 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

9 hours ago
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Labarai

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

11 hours ago
Next Post
Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

Ko Dai Mu Yi Tare Ko Ku Kulle Shaguna, Masu Zanga-Zanga Ga Ƴan Kasuwa

LABARAI MASU NASABA

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

July 16, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

July 16, 2025
An Fara Binciken Mutuwar Wasu Ɗalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

An Fara Binciken Mutuwar Wasu Ɗalibai 2 A Makarantar Kwana A Kano

July 16, 2025
Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

July 16, 2025
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

July 16, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

July 16, 2025
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

July 16, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

July 16, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

July 16, 2025
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

July 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.