• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amincewar Shugaban Kasa Kawai Muke Jira Mu Yi Kidaya A Nuwamba – NPC

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Labarai
0
Amincewar Shugaban Kasa Kawai Muke Jira Mu Yi Kidaya A Nuwamba – NPC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta ce ta shirya tsaf domin gudanar da sabon ki-dayar jama’a da gidaje a watan Nuwamban 2024.

Da yake ganawa da ‘yan jarida kan bikin tunawa da ranar kidaya ta duniya ta ba-na, shugaban hukumar, Nasir Isa Kwarra, ya ce, yunkurin nasu na kan zaman ji-ran amincewar Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin gudanarwa.

  • Ya Kamata A Lura Da Bukatun Kasashe Masu Tasowa
  • An Kaddamar Da Cibiyar Nuna Hadin Gwiwar Sin, Afrika Da MDD A Beijing

Kwarra ya shaida cewar hukumar ta kammala shirye-shiryenta zuwa kaso 70 na gudanar da kidayar, ya ce, rashin gudanar da kidayar a kan lokaci ba zai hana kasar nan cimma zagayen Majalisar Dinkin Duniya na 2020, kan kidayar mutane da gidaje ba.

Idan za a tuna dai, Nijeriya ba ta gudanar da aikin kidaya ba tsawon shekaru 18 da suka gabata, inda aka yi yunkurin gudanarwa a shekarar 2023, inda daga bisani tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya soke tare da hannanta da-mar hakan ga sabuwar gwamnatin da za ta gajeshi.

“Muna son gudanar da aikin kidaya a Nuwamba, amma muna jiran sahalewar shugaban kasa. Idan mun samu damar hakan, nan da nan za mu gudanar da ki-dayar a shekarar 2024, kuma za mu gudanar da nagartacce kuma karbabben ki-daya a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

“Muna kan shirye-shiryenmu. An kashe kudade sosai. Tun da kidayace ta zamani ce, muna da sama da 760,000 PDAs da za su taimaka mana wajen aikin kidayar. Wannan kayan aikin mun sayo sama da shekara. Irin wadannan kayan idan ba a yi amfani da su ba, baturansu za su mutu, muna fargabar yin asararsu. Yana da kyau a sani muna da kayayyakin aikin gudanar da kidayar.”

Ya kara da cewa hukumar tana da taswirar zamani na gudanar da kidaya, kuma idan an kammala kidayar za a bai wa kowa wani dan kasa damar da yake bukata da samun bayanansa cikin sauki.

A nasa bangaren, babban jami’in kiddiga na kasa, Adeyemi Adeniran, ya ce, ta hanyar tattara bayanai da aka samu daga kidaya za a iya samun hanya mafi sauki na magance matsalolin da suke tattare da farara da talauci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gwamnatin TarayyaKidaya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Samu Ruwan Sama Da Guguwa A Nijeriya Daga Juma’a Zuwa Lahadi

Next Post

Fifikon Manzon Allah SAW: Darasi Daga Suratun Najmi (2)

Related

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran
Kasashen Ketare

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

1 hour ago
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna
Manyan Labarai

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

2 hours ago
Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga
Manyan Labarai

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

5 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

6 hours ago
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe
Labarai

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

14 hours ago
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake
Labarai

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

16 hours ago
Next Post
Raudar manzo

Fifikon Manzon Allah SAW: Darasi Daga Suratun Najmi (2)

LABARAI MASU NASABA

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

June 17, 2025
Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

June 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

June 17, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.