• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka: Sarkin Leken Asiri Na Neman Habaka Karfinta

by CGTN Hausa
1 year ago
in Ra'ayi Riga
0
Amurka: Sarkin Leken Asiri Na Neman Habaka Karfinta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

Ci Gaban Sojojin Sin Yana Hidimar Manufar Zaman Lafiya A Ko Da Yaushe

LTun daga shekarar 2023, hukumomin gwamnatin Amurka suke kirkiro labaran kanzon kurege, suna ikirarin wai kungiyar kutsen yanar gizo ta “Volt Typhoon” dake samun goyon bayan gwamnatin Sin, ta kai hare-hare kan yanar gizon muhimman manyan ababen more rayuwa na kasar, a yunkurin kara gishiri ga zargin da suke yi wa kasar Sin na wai “Sin na kawo barazana ga sauran kasashen duniya”. Lallai sarkin leken asiri na zargin wasu cewa, wai an kutsa cikin yanar gizonta, abin dariya ne.
Kwanan baya, sassan kula da tsaron yanar gizo na kasar Sin sun yin bincike har sun samar da karin bayani game da makarkashiyar da Amurka ta yi game da shirin “Volt Typhoon”, binciken da ta yi ya nuna cewa, hukumomin gwamnatin Amurka da wasu hukumomin tsaron yanar gizo na kasashen Amurka da Birtaniya da Canada da Austriliya da New Zealand wato “Five Eyes Alliance” sun yi hadin kai wajen kirkiro labaran karya. Abin da suka gabatar wai shi ne shaida game da shirin “Volt Typhoon”, ba ya da alaka da kasar Sin, daga wata kasa ta daban aka samo shi, amma Amurka ta zargi kasar Sin kan wannan abu cewa, wai shi ne shaida dake bayyana harin da Sin ta kaiwa yanar gizonta. Har ‘yan siyasar wadannan kasashe sun kirkiro labarin karya, da zummar shafawa kasar Sin bakin fenti wai tana kawo barazana ga tsaron yanar gizo. Da hakan, hukumar tsaron Amurka ta tsorata da yaudari majalisar dokokin kasar da ta tsawaita wa’adin aya mai lamba 702 na dokar sa ido kan leken asiri a ketare wato FISA, wanda aka fi sani da dokar leken asiri ba tare da samun izini daga kotu ba, da kuma neman karin kasafin kudade daga majalisar dokoki don inganta karfin kutse na hukumomin leken asiri na kasar.
‘Yan siyasar Amurka ba su gamsu da karfinta na leken asiri a yanzu ba, suna yunkurin leken asiri da sarrafa ra’ayin jama’a ta hanyar mai da fari baki da kirkirar labaran kanzon kurege, suna kan wata mahaukaciyar hanya ta leken asiri. (Mai zane da rubutu: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaKasashen Wajeleken asiri
ShareTweetSendShare
Previous Post

Spain Ta Lallasa Ingila A Wasan Ƙarshe Na Kofin Euro 2024

Next Post

Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Ƙwallon Ƙafa Bayan Lashe Kofin Copa America

Related

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba
Ra'ayi Riga

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

5 days ago
Ci Gaban Sojojin Sin Yana Hidimar Manufar Zaman Lafiya A Ko Da Yaushe
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Sojojin Sin Yana Hidimar Manufar Zaman Lafiya A Ko Da Yaushe

1 week ago
Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa
Ra'ayi Riga

Kowa Ya Ci Zomo Ya Ci Gudu: Shekaru 80 Da Nasarar Sinawa A Kan Zalunci Da Danniyar Japanawa

1 week ago
Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Gudummawarta Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya 
Ra'ayi Riga

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Ba Da Gudummawarta Wajen Kiyaye Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya 

1 week ago
Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya
Ra'ayi Riga

Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

2 weeks ago
Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya
Ra'ayi Riga

Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya

2 weeks ago
Next Post
Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Ƙwallon Ƙafa Bayan Lashe Kofin Copa America

Messi Ya Kafa Sabon Tarihi A Ƙwallon Ƙafa Bayan Lashe Kofin Copa America

LABARAI MASU NASABA

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

September 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.