• English
  • Business News
Monday, October 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Dakatar Da Kociyan Mata Na Leicester City Kan Zargin Yin Soyayya Da ‘Yar Wasa

by Muhammad
2 years ago
Leicester

Ƙungiyar ƙwallon ƙafar mata ta Leicester City ta fara bincike kan manajan tawagar Willie Kirk, game da zargin yana soyayya da wata daga cikin ‘yan wasansa.

TRT Afrika Hausa ta  ce, Jaridar The Guardian ta ruwaito cewa Leicester ta dakatar da manajan sakamakon zargin, yayin da take gudanar da bincike kan batun. Don haka ba zai jagoranci tawagar a wasansu na Asabar ɗin nan ba.

  • Birmingham City Ta Kori Rooney A Matsayin Kocinta
  • Kocin Super Eagles Jose Peseiro Ya Ajiye Aikinsa Bayan Karewar Kwantiraginsa

Ƙungiyar ta fitar da sanarwa mai cewa “Willie Kirk yana taimaka wa kulob ɗin wajen gudanar da binciken na cikin gida, inda za a fito da sakamakon bincike a gaba”.

Sanarwar ta ƙara da cewa a yanzu mataimakiyar manajan ƙungiyar, Jennifer Foster da kuma mai horar da tawagar Stephen Kirby, za su ɗauki ragamar ƙungiyar a wasansu na yau da za su kara da ƙungiyar Liverpool ta mata.

Shi dai kocin da aka dakatar, Willie Kirk ya karɓi ragamar Leicester ne tun watan Yuli na 2022, lokacin da aka naɗa shi daraktan wasanni na ƙungiyar.

LABARAI MASU NASABA

Ahmed Musa Ya Nemi Afuwar Ƙungiyar 3SC Akan Abinda Ya Faru Da ‘Yan Wasansu A Kano

Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

Daga bisani ya zama manajan ƙungiyar ranar 3 ga watan Nuwamba, inda ya maye gurbin Lydia Bedford.

A baya ma, Kirk ya taɓa jagorantar ƙungiyar Hibernian Women ta mata, da Preston ta maza, da kuma Bristol City, da ma Everton, kafin ya koma Leicester.

Haka nan kuma, ya taɓa zama mataimakin kocin Manchester United na ɗan lokaci a shekarar 2018.

A yanzu dai Leicester tana mataki na bakwai a teburin Women Super League ta Ingila, da maki 16 bayan wasanni 15. Kuma a yau za ta fuskanci Liverpool da ke mataki na biyar a gasar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ahmed Musa Ya Nemi Afuwar Ƙungiyar 3SC Akan Abinda Ya Faru Da ‘Yan Wasansu A Kano
Wasanni

Ahmed Musa Ya Nemi Afuwar Ƙungiyar 3SC Akan Abinda Ya Faru Da ‘Yan Wasansu A Kano

October 13, 2025
Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?
Wasanni

Yaushe Lamine Yamal Zai Lashe Kyautar Ballon d’Or?

October 12, 2025
Kofin Duniya
Wasanni

Zuwa Kofin Duniya: Za A Yi Ta Ta Kare A Nahiyar Afirka

October 12, 2025
Next Post
Mahaifin Matar Gwamnan Neja, Sarkin Malami Nupe Ya Rasu Yana Da Shekaru 90

Mahaifin Matar Gwamnan Neja, Sarkin Malami Nupe Ya Rasu Yana Da Shekaru 90

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

October 13, 2025
Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

October 13, 2025
Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

October 13, 2025
Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

October 13, 2025
Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025
Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

October 13, 2025
Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025
Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

October 13, 2025
Asuu

Ba Bu Dalilin Da ASUU Za Ta Fara Yajin Aiki, An Biya Duk Buƙatunsu – Ministan Ilimi 

October 13, 2025
hisba

Hukumar Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Suka Yi Aure Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.