• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Damfari ‘Yan Nijeriya Naira Biliyan 93.72 A Shekaru 2 – Bincike

by Khalid Idris Doya
8 months ago
in Labarai
0
Kar A Tsammaci Amincewa Da Kasafin 2025 Kafin Ranar 31 Ga Janairu – Majalisar Dattawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya sun yi asarar sama da naira biliyan 93.72 sakamakon ayyukan zamba a tsakanin watan Janairun 2023 zuwa Disamban 2024.

Wannan ya kai ga adadin asarar sama da naira 1, 005,170,000,000 da aka tafka a cikin shekaru 25.

‘Yan damfara da masu zamba cikin aminci na ci gaba da vullo da sabbin dabaru da hanyoyin yadda za su cuci jama’a duk kuwa da yawan wayar da kan jama’a da ake yi na hanyoyin da za su bi wajen kauce wa masu irin wannan ta’asar.

  • Me Ya Sa Fursunoni Masu Jiran Hukuncin Kisa Ke Ƙara Cunkoso A Gidajen Yarin Nijeriya?
  • Abuubuwan Da Suka Fi Daukar Hankalin ‘Yan Nijeriya A 2024

A Disamban 2022, Darakta a sashin Inshura ta Nijeriya (NDIC), Michael Oladele, ya shaida yadda jama’a ke tafka dimbin asara sakamakon aikace-aikacen damfara da zamba a cikin kasar Nijeriya.

A lokacin ya shaida cewar adadin kudi naira biliyan 911.45 ne aka yi asararsu a cikin shekaru 23, inda ya ce, babu shakka asarar wannan makudan kudaden ya gurgunta tattalin arzikin wadanda lamarin ya shafa da kuma tattalin arzikin Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

A watan Oktoban 2024, wani mai suna Chinedu Okoronkwo an gurfanar da shi a gaban babban kotun tarayya da ke Enugi, bisa zarginsa da ayyukan damfara ta kamfanin ‘Reliance Microfinance Cooperative Society Limited’ inda ya damfari masu zuba hannun jari naira miliyan 71.58.

Zuwa watan Oktoban 2024, harkokin damfara ya shafi ‘yan Nijeriya miliyan 2.7 da suka rasa naira biliyan 89.4 kan masu damfara ta BBHTV. Duk da kuwa gwamnatin tarayya ta kulle asusun bankunan BBHTV da dama.

Watanni biyar kacal da fara aiki, BBHTV ta sanar da wadanda abin ya shafa cewa hukumar tattara kudaden shiga ta tarayya (FIRS) ta rufe asusun ta da dama.

Masu gudanar da shirin asusun sun yi ikirarin cewa wadannan rufaffun asusu na da jimillar naira biliyan 89.4.

Sakamakon karuwar wadannan ayyukan damfara, majalisar dattawa ta zartar da dokar saka hannun jari da tsare-tsare (ISB) 2024, don maye gurbin dokar zuba jari da tsaro ta 2007, domin dakile aniyar masu zamba da damfarar mutane.

Shugaban kwamitin majalisar dattawa mai kula da harkokin manyan kasuwanci, Osita Izunaso, ya ce kudirin dokar zai kare mutuncin tabbatar da tsaro daga duk wani nau’in cin zarafin ‘yan kasuwa, kyautata tsaron kasuwanci, hana cin hanci da rashawa, haramtattu ayyuka, zamba da kuma rashin adalci a harkokin kasuwanci da suka shafi harkokin zuba jari.

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

CBN Ya Ce Bai Tilasta Wa Ma’aikata 1,000 Yin Ritaya Ba

Next Post

Gwarzon Gwamnan 2024 – Alhaji Abba Kabir Yusuf

Related

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya
Labarai

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

2 hours ago
Za Mu Riƙe Wa Minista Tijjani Muƙaminsa Bayan Hamɓarar Da Tinubu A 2027 – El-Rufai 
Labarai

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

11 hours ago
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara
Labarai

Duk Da Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Wasu Yankunan Zamfara

12 hours ago
Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu
Labarai

Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

13 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 2 Da Wasu 156 Kan Aikata Laifuka A Jigawa

13 hours ago
Ajandar Ci Gaban Tinubu Ta Ƙunshi Ƙasa Baki Ɗaya – Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Ajandar Ci Gaban Tinubu Ta Ƙunshi Ƙasa Baki Ɗaya – Ministan Yaɗa Labarai

14 hours ago
Next Post
Gwarzon Gwamnan 2024  – Alhaji Abba Kabir Yusuf

Gwarzon Gwamnan 2024 - Alhaji Abba Kabir Yusuf

LABARAI MASU NASABA

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

September 6, 2025
Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

September 5, 2025
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

September 5, 2025
Za Mu Riƙe Wa Minista Tijjani Muƙaminsa Bayan Hamɓarar Da Tinubu A 2027 – El-Rufai 

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

September 5, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

Duk Da Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Wasu Yankunan Zamfara

September 5, 2025
Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 5, 2025
Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

September 5, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

September 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.