• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Damfari ‘Yan Nijeriya Naira Biliyan 93.72 A Shekaru 2 – Bincike

by Khalid Idris Doya
6 months ago
in Labarai
0
Kar A Tsammaci Amincewa Da Kasafin 2025 Kafin Ranar 31 Ga Janairu – Majalisar Dattawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya sun yi asarar sama da naira biliyan 93.72 sakamakon ayyukan zamba a tsakanin watan Janairun 2023 zuwa Disamban 2024.

Wannan ya kai ga adadin asarar sama da naira 1, 005,170,000,000 da aka tafka a cikin shekaru 25.

‘Yan damfara da masu zamba cikin aminci na ci gaba da vullo da sabbin dabaru da hanyoyin yadda za su cuci jama’a duk kuwa da yawan wayar da kan jama’a da ake yi na hanyoyin da za su bi wajen kauce wa masu irin wannan ta’asar.

  • Me Ya Sa Fursunoni Masu Jiran Hukuncin Kisa Ke Ƙara Cunkoso A Gidajen Yarin Nijeriya?
  • Abuubuwan Da Suka Fi Daukar Hankalin ‘Yan Nijeriya A 2024

A Disamban 2022, Darakta a sashin Inshura ta Nijeriya (NDIC), Michael Oladele, ya shaida yadda jama’a ke tafka dimbin asara sakamakon aikace-aikacen damfara da zamba a cikin kasar Nijeriya.

A lokacin ya shaida cewar adadin kudi naira biliyan 911.45 ne aka yi asararsu a cikin shekaru 23, inda ya ce, babu shakka asarar wannan makudan kudaden ya gurgunta tattalin arzikin wadanda lamarin ya shafa da kuma tattalin arzikin Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

Gargaɗin Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

A watan Oktoban 2024, wani mai suna Chinedu Okoronkwo an gurfanar da shi a gaban babban kotun tarayya da ke Enugi, bisa zarginsa da ayyukan damfara ta kamfanin ‘Reliance Microfinance Cooperative Society Limited’ inda ya damfari masu zuba hannun jari naira miliyan 71.58.

Zuwa watan Oktoban 2024, harkokin damfara ya shafi ‘yan Nijeriya miliyan 2.7 da suka rasa naira biliyan 89.4 kan masu damfara ta BBHTV. Duk da kuwa gwamnatin tarayya ta kulle asusun bankunan BBHTV da dama.

Watanni biyar kacal da fara aiki, BBHTV ta sanar da wadanda abin ya shafa cewa hukumar tattara kudaden shiga ta tarayya (FIRS) ta rufe asusun ta da dama.

Masu gudanar da shirin asusun sun yi ikirarin cewa wadannan rufaffun asusu na da jimillar naira biliyan 89.4.

Sakamakon karuwar wadannan ayyukan damfara, majalisar dattawa ta zartar da dokar saka hannun jari da tsare-tsare (ISB) 2024, don maye gurbin dokar zuba jari da tsaro ta 2007, domin dakile aniyar masu zamba da damfarar mutane.

Shugaban kwamitin majalisar dattawa mai kula da harkokin manyan kasuwanci, Osita Izunaso, ya ce kudirin dokar zai kare mutuncin tabbatar da tsaro daga duk wani nau’in cin zarafin ‘yan kasuwa, kyautata tsaron kasuwanci, hana cin hanci da rashawa, haramtattu ayyuka, zamba da kuma rashin adalci a harkokin kasuwanci da suka shafi harkokin zuba jari.

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan Nijeriya
ShareTweetSendShare
Previous Post

CBN Ya Ce Bai Tilasta Wa Ma’aikata 1,000 Yin Ritaya Ba

Next Post

Gwarzon Gwamnan 2024 – Alhaji Abba Kabir Yusuf

Related

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2
Labarai

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

14 minutes ago
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga
Labarai

Gargaɗin Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

2 hours ago
Karin Kudin Mai: Hakika An Ci Amanarmu, In Ji ‘Yan Kwadago
Manyan Labarai

NNPC Ya Ƙara Kuɗin Fetur, Duba Sabon Farashin

4 hours ago
Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

7 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

10 hours ago
Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi
Labarai

Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

12 hours ago
Next Post
Gwarzon Gwamnan 2024  – Alhaji Abba Kabir Yusuf

Gwarzon Gwamnan 2024 - Alhaji Abba Kabir Yusuf

LABARAI MASU NASABA

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

June 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gargaɗin Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

June 23, 2025
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

June 23, 2025
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

June 23, 2025
Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin

Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin

June 23, 2025
CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

June 23, 2025
Karin Kudin Mai: Hakika An Ci Amanarmu, In Ji ‘Yan Kwadago

NNPC Ya Ƙara Kuɗin Fetur, Duba Sabon Farashin

June 23, 2025
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

June 23, 2025
Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

Ƴansanda Sun Gano  Ƙarin Bama-Bamai 9 Da Basu Fashe Ba A Kano

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.