ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gurfanar Da Wata Mata A Gaban Kuliya Bisa Zargin Damfarar Wani Kamfani N350m

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
2 years ago
Kotu

Rundunar ‘yansandan Jihar Legas, a ranar Talata, ta gurfanar da wata mata mai suna Rukayya Dantata ‘yar shekaru 35 a gaban kuliya bisa zargin damfarar wani kamfanin tuntuba na Bureau de Change kudi Naira miliyan 350,900,000.

 

An gurfanar da Dantata a gaban kotun laifuffuka ta musamman da ke Ikeja da laifuffuka biyu da suka hada da zamba, damfara da kuma karbar kudi ta hanyar karya.

ADVERTISEMENT
  • EFCC Ta Kama Tsohon Gwamnan Taraba Ishaku Kan Zargin Badaƙalar 27bn
  • Rahoto Ya Nuna Yadda Noma Ya Samu Koma-baya A Nijeriya

Lauyan mai shigar da kara, Ezekiel Rimamsomte, ya shaida wa kotun cewa Dantata ta aikata laifukan da ake zarginsa tsakanin watan Yuli zuwa Agustan 2022.
Ya ce wacce ake kara ta samu Naira miliyan 350,900,000 ta hanyar damfara, inda aka tura ta zuwa asusunta na Zenith Bank, 2082551256, da kuma asusun kamfaninta mai suna Adat Bentures’ mai lamba, 1014937041, da sunan Rukayya Saadina Dantata.

Rimamsomte ta kara da cewa Dantata ta yaudari wadanda masu kudin, Saka Rasak na Rosiyike, da wasu na kamafanin Financial Consultant Ltd, da ke No. 50 Kingsway Building, Legas, ta hanyar yin kamar suna gudanar da harkokin kasuwanci na halal.
A cewarta, laifukan da aka aikata sun ci karo da sashe na 1 (a) (3) na dokar damfara da sauran laifukan da suka shafi doka ta 2006, da sashe na 323 na dokar laifuka ta Jihar Legas 2015.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sai dai Dantata ya musanta zargin da ake mata.

Igbodo ya bukaci kotun da ta bayar da belin wacce ake tuhuma a karkashin “mafi sassaucin sharuda,” yana mai cewa, “Wanda ake tuhumar ya bi dukkan sammacin ‘yansanda da Hukumar Yaki da Yi Wa Tattalin Arziki Ta’annati, kuma ba ta tsallake beli ba, duk da kalubalen lafiyarta.”

Ya kuma shaida wa kotun cewa mijin Dantata, Alhaji Ismaih Singer, da kuma wata Otunba Olutaye Ariyo sun hallara a gaban kotu domin a ba ta belinta.

Mai gabatar da kara bai musanta da neman belin ba kuma ya bar hukuncin ga hukuncin kotun.

A wani takaitaccen hukunci mai shari’a Rahmon Oshodi ya bayar da belin Dantata kan kudi Naira miliyan 30 tare da mutane biyu da za su tsaya mata.

Alkalin ya bayyana cewa, “Dukkanin wadanda za su tsaya mata dole ne su ba da takardar shaidar biyan haraji na shekaru uku ga gwamnatin Jihar Legas.”

Mai shari’a Oshodi ya kuma umurci Dantata da ta ajiye fasfo dinta da sauran takardun tafiya zuwa ga babban magatakardar kotun, inda ya kara da cewa dole ne magatakardar ta tantance adireshin gidanta da ofishinta.

Damfara
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Sarkin Zazzau Ya Umarci A Soke Wasu Al’adu Da Ke Kawo Wa Aure Cikas
Damfara
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci
  • Sulaiman
    Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
  • Sulaiman
    “Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka
  • Sulaiman
    Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

MASU ALAKA

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’
Tsaro

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara
Tsaro

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi
Tsaro

Ƴan Ta’adda Sun Ƙone Shingen Bincike Na NSCDC, Sun Sace Wani Mutum A Kebbi

June 21, 2026
Next Post
Xi Ya Yi Kira Ga Ma’aikatan Masana’antu Da Su Ba Da Gudummawar Farfado Da Arewa Maso Gabashin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Ma’aikatan Masana’antu Da Su Ba Da Gudummawar Farfado Da Arewa Maso Gabashin Sin

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Sana’ar Ɗinki: Yadda Telolin Zariya Suka Yi Fice A Sassan Afirka

July 10, 2026
Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

July 10, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.