A yau Litinin, kwamitin kolin JKS karo na 20 ya kaddamar da zaman taronsa na 3 a nan birnin Beijing.
Sakatare janar na kwamitin kolin Xi Jinping, ya gabatar da rahoton aiki a madadin ofishin kula da harkokin siyasa na kwamitin tare da bayani kan daftarin kudurin kwamitin kolin na kara zurfafa gyare-gyare da inganta zamanantar da kasar Sin. (Fa’iza Mustapha)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp