ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Ɗumi-ɗumi: Kotu Ta Gargaɗi  Bayero Kan Bayyana Kansa A Matsayin Sarkin Kano

by Sulaiman
2 years ago
masarautar kano

Wata babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Amina Adamu Aliyu ta dakatar da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero da wasu sarakuna hudu da aka tsige a jihar daga bayyana kansu a matsayin sarakuna.

Hukuncin dai ya haramtawa Bayero tare da Sarakunan Bichi, Rano, Gaya, da Karaye, daga yin ikirari ko zartar da wani hukunci a matsayin sarakuna.

  • Har Yanzu Tukunyar Rikicin Masarautar Kano Na Tafarfasa
  • Kanana Hukumomin Kano Da Jigawa 23 Na Kan Gaba Wajen Fuskantar Ambaliyar Ruwa – NEMA

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, a ranar 27 ga watan Mayun 2024 ne gwamnatin jihar Kano, ta bakin lauyanta, Ibrahim Isah-Wangida, ta nemi a dakatar da Bayero da sauran sarakunan hudu da aka tsige daga ikirari ko bayyana kansu a matsayin Sarakuna a Jihar.

ADVERTISEMENT

Wadanda ake karar acikin shari’ar sun hada da Alhaji Aminu Ado Bayero (Sarkin Kano na 15), da Alhaji Nasiru Ado Bayero (Sarkin Bichi na biyu), da Dakta Ibrahim Abubakar II (Sarkin Karaye), da Alhaji Kabiru Muhammad-Inuwa (Sarkin Rano) da Aliyu Ibrahim-Gaya (Sarkin Gaya).

Sauran su ne sufeto janar na ‘yansanda, da daraktan hukumar tsaro ta farin kaya a jihar (DSS), da hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC), da kuma rundunar sojojin Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Shari’ar dai ta biyo bayan dambarwar matakin da gwamnatin jihar Kano ta dauka ne na tsige sarakunan jihar guda biyar, wadanda tsohuwar gwamnatin Gwamna Abdullahi Ganduje ta nada.

Matakin soke masarautun hudu daga cikin biyar din da gwamnatin baya ta kirkiro ya haifar da cece-kuce a jihar, inda Sarkin Kano na 15, Bayero ya ke zaman fada a karamar fadar Nasarawa da ke Kano yayin da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II da aka mayar ke zaman fada a babbar fadar gidan sarkin Kano.

Bayero
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan
  • Sulaiman
    ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Next Post
Gdpn Sin Ya Karu Da Kashi 5% A Watanni Shida Na Farkon Bana

Gdpn Sin Ya Karu Da Kashi 5% A Watanni Shida Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.