• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kara Nuna Shaidu Kan Makircin NATO Na Lalata Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Kara Nuna Shaidu Kan Makircin NATO Na Lalata Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani sabon daftarin dabarun da aka zartas, a taron kolin kungiyar tsaro ta NATO da aka shirya a ranar 29 ga wata a birnin Madrid, ya ambato kasar Sin a karon farko, inda aka yi wa kasar Sin kazafi a matsayin “kalubale kan yankin Turai da na Atlantika”.

Wannan wata babbar shaida ce da ke nuna cewa, NATO tana jujjuya baki da fari don kirkirar abokan gaba, hakan ya tabbatar da cewa, kungiyar NATO da ta ragu bayan yakin cacar baka, kalubale ne ga zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

  • Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

“NATO kawai kariya ce ta Amurka.” Jaridar Le Soir ta kasar Belgium ta yi nuni da hakan. Idan aka waiwayi yunkurin kafuwar kungiyar NATO da kuma yadda aka fadada kungiyar, ba abu ne masu wahala a ga cewa, kungiyar wani makami ne da Amurka ke amfani da shi wajen kafa kungiyoyi da kuma yin arangama ba.

Idan aka kara yin la’akari, kungiyar NATO ta sake taka rawa wajen damfarar siyasa, bayan da Amurka ta sanya kasar Sin a matsayin “babbar ‘yar takarar ta”. Kwanan baya, sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya yi ikirarin a cikin jawabinsa kan manufofin kasar game da Sin cewa, “za a tsara” muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin.

Taronkolin NATO na bana, ya gayyaci shugabannin Japan, Koriya ta Kudu, Australia da New Zealand a karon farko, da nufin kafa wata kungiyar NATO mai “Sigar Asiya-Pacific”, da kuma “tsara” wani muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin, wanda ya kasance wani yunkuri ne mai hadari, na gabatar da wani mummunan aiki na kirkirar abokan gaba a yankin Asiya-Pacific.

Labarai Masu Nasaba

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

Kasar Sin ba ta taba tsoma baki cikin harkokin cikin gidan wasu kasashe ba, kana ba ta fitar da akidu zuwa kasashen waje, kuma ba ta shiga cikin ikon mallaka na sauran kasashe, ko tilastawa saura a fannin tattalin arziki, ko saka takunkumi ta bangare daya, ta yaya za ta iya kawo “kalubale” ga NATO? Sabanin haka, kungiyar NATO ta yi ikirarin cewa, ita “kungiyar tsaro” ce, amma a zahiri ta karya alkawarinta na kara fadada zuwa gabas, tana kuma tsallake kwamitin sulhun MDD akai-akai, don kaddamar da yaki da kasashe masu mulkin kai, inda ta zama wata ainihin “kungiyar mahara”. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsarin Babban Taron Wakilan Jama’a Shi Ke Tabbatar Da Aiwatar Da Tsarin Dimokuradiyya Da Ya Shafi Matakai Baki Daya

Next Post

Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami’ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

Related

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

2 hours ago
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

2 hours ago
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

4 hours ago
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

5 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

23 hours ago
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata
Daga Birnin Sin

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

24 hours ago
Next Post
Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami’ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami'ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.