ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 22, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kara Nuna Shaidu Kan Makircin NATO Na Lalata Duniya

by CMG Hausa
4 years ago
NATO

Wani sabon daftarin dabarun da aka zartas, a taron kolin kungiyar tsaro ta NATO da aka shirya a ranar 29 ga wata a birnin Madrid, ya ambato kasar Sin a karon farko, inda aka yi wa kasar Sin kazafi a matsayin “kalubale kan yankin Turai da na Atlantika”.

Wannan wata babbar shaida ce da ke nuna cewa, NATO tana jujjuya baki da fari don kirkirar abokan gaba, hakan ya tabbatar da cewa, kungiyar NATO da ta ragu bayan yakin cacar baka, kalubale ne ga zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

  • Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

“NATO kawai kariya ce ta Amurka.” Jaridar Le Soir ta kasar Belgium ta yi nuni da hakan. Idan aka waiwayi yunkurin kafuwar kungiyar NATO da kuma yadda aka fadada kungiyar, ba abu ne masu wahala a ga cewa, kungiyar wani makami ne da Amurka ke amfani da shi wajen kafa kungiyoyi da kuma yin arangama ba.

ADVERTISEMENT

Idan aka kara yin la’akari, kungiyar NATO ta sake taka rawa wajen damfarar siyasa, bayan da Amurka ta sanya kasar Sin a matsayin “babbar ‘yar takarar ta”. Kwanan baya, sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya yi ikirarin a cikin jawabinsa kan manufofin kasar game da Sin cewa, “za a tsara” muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin.

Taronkolin NATO na bana, ya gayyaci shugabannin Japan, Koriya ta Kudu, Australia da New Zealand a karon farko, da nufin kafa wata kungiyar NATO mai “Sigar Asiya-Pacific”, da kuma “tsara” wani muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin, wanda ya kasance wani yunkuri ne mai hadari, na gabatar da wani mummunan aiki na kirkirar abokan gaba a yankin Asiya-Pacific.

LABARAI MASU NASABA

Babban Jami’in Diflomasiyyar Sin Ya Jaddada Matsayar Dangantakar Kasar Da Turai Ta Hadin Gwiwa

Kasar Sin: Yunkurin Japan Na Kalubalantar Odar Kasa Da Kasa Bayan Yakin Duniya Na Biyu A Bayyana Yake Kasa

Kasar Sin ba ta taba tsoma baki cikin harkokin cikin gidan wasu kasashe ba, kana ba ta fitar da akidu zuwa kasashen waje, kuma ba ta shiga cikin ikon mallaka na sauran kasashe, ko tilastawa saura a fannin tattalin arziki, ko saka takunkumi ta bangare daya, ta yaya za ta iya kawo “kalubale” ga NATO? Sabanin haka, kungiyar NATO ta yi ikirarin cewa, ita “kungiyar tsaro” ce, amma a zahiri ta karya alkawarinta na kara fadada zuwa gabas, tana kuma tsallake kwamitin sulhun MDD akai-akai, don kaddamar da yaki da kasashe masu mulkin kai, inda ta zama wata ainihin “kungiyar mahara”. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

NATO
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Babban Jami’in Diflomasiyyar Sin Ya Jaddada Matsayar Dangantakar Kasar Da Turai Ta Hadin Gwiwa
Daga Birnin Sin

Babban Jami’in Diflomasiyyar Sin Ya Jaddada Matsayar Dangantakar Kasar Da Turai Ta Hadin Gwiwa

July 21, 2026
Kasar Sin: Yunkurin Japan Na Kalubalantar Odar Kasa Da Kasa Bayan Yakin Duniya Na Biyu A Bayyana Yake Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin: Yunkurin Japan Na Kalubalantar Odar Kasa Da Kasa Bayan Yakin Duniya Na Biyu A Bayyana Yake Kasa

July 21, 2026
Kasar Sin Ta Nuna Matukar Rashin Amincewarta Ga Jakadan Philippines Kan Tsokanar Fada A Ren’ai Jiao
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Nuna Matukar Rashin Amincewarta Ga Jakadan Philippines Kan Tsokanar Fada A Ren’ai Jiao

July 21, 2026
Next Post
Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami’ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami'ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

LABARAI MASU NASABA

Hisbah

Rajistar Shirin Auren Gata Na Kano Kyauta Ce, In Ji Hukumar Hisbah

July 22, 2026
An Karyata Maganar Wai Akwai “Matsin Kasar Sin”

An Karyata Maganar Wai Akwai “Matsin Kasar Sin”

July 22, 2026
Sojoji Sun Daƙile ‘Yan Ta’adda Daga Karɓar Haraji A Yobe

Sojoji Sun Daƙile ‘Yan Ta’adda Daga Karɓar Haraji A Yobe

July 22, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa Da Mutane, Sun Ceto Wasu Da Aka Sace A Zamfara, Katsina Da Kebbi

July 22, 2026
NNPP Ta Yi Barazanar Maka INEC A Kotu Kan Ƙin Bin Umarnin Dawo Da Tambarinta A Kan Lokaci

NNPP Ta Yi Barazanar Maka INEC A Kotu Kan Ƙin Bin Umarnin Dawo Da Tambarinta A Kan Lokaci

July 22, 2026
Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin

2027: Magoya Bayan Tinubu Sun Yi Watsi Da Sukar Takarar Musulmi-Musulmi Da Kwankwaso Ya Yi

July 22, 2026
Shugaban Laliga Ya Buƙaci Infantino Ya Sauka Daga Shugabancin FIFA

Shugaban Laliga Ya Buƙaci Infantino Ya Sauka Daga Shugabancin FIFA

July 22, 2026
Kasar Sin: Yunkurin Japan Na Kalubalantar Odar Kasa Da Kasa Bayan Yakin Duniya Na Biyu A Bayyana Yake Kasa

Kasar Sin: Yunkurin Japan Na Kalubalantar Odar Kasa Da Kasa Bayan Yakin Duniya Na Biyu A Bayyana Yake Kasa

July 21, 2026
Babban Jami’in Diflomasiyyar Sin Ya Jaddada Matsayar Dangantakar Kasar Da Turai Ta Hadin Gwiwa

Babban Jami’in Diflomasiyyar Sin Ya Jaddada Matsayar Dangantakar Kasar Da Turai Ta Hadin Gwiwa

July 21, 2026
Yayin Da Na’ura Ta Fara Tunani: Bil’adama Ne Kadai Zai Iya Tunkarar Lamarinta

Yayin Da Na’ura Ta Fara Tunani: Bil’adama Ne Kadai Zai Iya Tunkarar Lamarinta

July 21, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.