ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kara Nuna Shaidu Kan Makircin NATO Na Lalata Duniya

by CMG Hausa
4 years ago
NATO

Wani sabon daftarin dabarun da aka zartas, a taron kolin kungiyar tsaro ta NATO da aka shirya a ranar 29 ga wata a birnin Madrid, ya ambato kasar Sin a karon farko, inda aka yi wa kasar Sin kazafi a matsayin “kalubale kan yankin Turai da na Atlantika”.

Wannan wata babbar shaida ce da ke nuna cewa, NATO tana jujjuya baki da fari don kirkirar abokan gaba, hakan ya tabbatar da cewa, kungiyar NATO da ta ragu bayan yakin cacar baka, kalubale ne ga zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

  • Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

“NATO kawai kariya ce ta Amurka.” Jaridar Le Soir ta kasar Belgium ta yi nuni da hakan. Idan aka waiwayi yunkurin kafuwar kungiyar NATO da kuma yadda aka fadada kungiyar, ba abu ne masu wahala a ga cewa, kungiyar wani makami ne da Amurka ke amfani da shi wajen kafa kungiyoyi da kuma yin arangama ba.

ADVERTISEMENT

Idan aka kara yin la’akari, kungiyar NATO ta sake taka rawa wajen damfarar siyasa, bayan da Amurka ta sanya kasar Sin a matsayin “babbar ‘yar takarar ta”. Kwanan baya, sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken, ya yi ikirarin a cikin jawabinsa kan manufofin kasar game da Sin cewa, “za a tsara” muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin.

Taronkolin NATO na bana, ya gayyaci shugabannin Japan, Koriya ta Kudu, Australia da New Zealand a karon farko, da nufin kafa wata kungiyar NATO mai “Sigar Asiya-Pacific”, da kuma “tsara” wani muhalli bisa manyan tsare-tsare a kewayen kasar Sin, wanda ya kasance wani yunkuri ne mai hadari, na gabatar da wani mummunan aiki na kirkirar abokan gaba a yankin Asiya-Pacific.

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Kasar Sin ba ta taba tsoma baki cikin harkokin cikin gidan wasu kasashe ba, kana ba ta fitar da akidu zuwa kasashen waje, kuma ba ta shiga cikin ikon mallaka na sauran kasashe, ko tilastawa saura a fannin tattalin arziki, ko saka takunkumi ta bangare daya, ta yaya za ta iya kawo “kalubale” ga NATO? Sabanin haka, kungiyar NATO ta yi ikirarin cewa, ita “kungiyar tsaro” ce, amma a zahiri ta karya alkawarinta na kara fadada zuwa gabas, tana kuma tsallake kwamitin sulhun MDD akai-akai, don kaddamar da yaki da kasashe masu mulkin kai, inda ta zama wata ainihin “kungiyar mahara”. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

NATO
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Daga Birnin Sin

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Next Post
Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami’ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

Fintiri Ya Dauki Shugabar Jami'ar Jihar Adamawa, Mataimakiyarsa

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.