• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

лªÉçÕÕÆ¬£¬»ªÊ¢¶Ù£¬2021Äê1ÔÂ21ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨2£©°ÝµÇÐû²¼Ó¦¶ÔÒßÇ鯸ºò±ä»¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ© ÕâÊÇ1ÔÂ20ÈÕÔÚÃÀ¹úÊ×¶¼»ªÊ¢¶ÙÅÄÉãµÄ°×¹¬¡£ ÃÀ¹ú×Üͳ°ÝµÇµ±µØÊ±¼ä20ÈÕÐûÊľÍÖ°ºó£¬µ±ÍíÐû²¼°üÀ¨ÃÀ¹úÖØ·µÓ¦¶ÔÆøºò±ä»¯µÄ¡¶°ÍÀèЭ¶¨¡·¡¢Í£Ö¹Í˳öÊÀ½çÎÀÉú×éÖ¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©¡£ лªÉç·¢£¨Éòöª É㣩

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ga alama dai mahukuntan Amurka, na ci gaba da aiwatar da mummunar manufar nan ta muzgunawa kamfanonin kasar Sin dake gudanar da halastattun ayyukan su bisa doka.

A baya bayan nan, gwamnatin Amurkan ta sake kakaba takunkumin cinikayya kan wasu kamfanonin Sin guda 5, wadanda ta zarga da cewa wai, suna taimakawa ayyukan soji da na tsaron kasar Rasha.

  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Aniyar Sin Kan Dogaro Da Kanta Ta Fannin Kimiyya Da Fasaha

To sai dai kuma, tuni masu fashin baki suka fara bayyana rashin dacewar wannan mataki na gwamnatin Amurka, duba da cewa mataki mafi dacewa, shi ne mika wannan batu gaban kwamitin tsaro na MDD, wanda bisa doka, shi ne ke da alhakin tabbatar da ko wadannan kamfanoni sun cancanci a kakaba musu takunkumi ko a’a, amma ba wata kasa guda ta aiwatar da mataki bisa radin kan ta ba.

Ko shakka babu, Amurka na gwada wani irin misali ga sauran kasashe na rashin sanin ya kamata, da nuna karfin tuwo kan kamfanonin sauran kasashe ba tare da kiyaye dokokin kasa da kasa, da na cudanyar kasashen duniya ba.

A wannan gaba da Amurka ke yi kunnen uwar shegu, da kiraye-kiraye da Sin ke yi mata, na bukatar hawan teburin shawarwari domin warware sabani, ko ma duk wani nau’in rashin fahimta daka iya bijirowa, idan kasar Sin ta maida martani mai karfi, ya zama wajibi Amurka ta dauki alhakin tasirin hakan, a kan ta da ma al’ummar kasar sa, wadanda sau da yawa su ne ke dandana kudar mummunan tasirin da hakan ke haifarwa.
Ya kamata mahukuntan Amurka su lura da cewa, rashin jituwarsu da Rasha, ba zai zamo dalili na lalata halastacciyar alakar Rasha da sauran kasashen duniya ba.

Labarai Masu Nasaba

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

Kuma har kullum kasar Sin na nacewa kan matsayin ta, na mai ingiza shawarwari da za su kai ga warware rikicin Ukraine cikin lumana, matakin da ya kamata Amurka ta nunawa yabo, maimakon kushe da nuna kiyayya. (Saminu Hassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping: Muddin Muka Tsaya Tsayin Daka Kan “Kasa Daya, Amma Tsarin Mulki Iri Biyu”, Ko Shakka Babu Makomar Hong Kong Za Ta Yi Kyau

Next Post

Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

Related

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani
Daga Birnin Sin

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

6 hours ago
Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka
Daga Birnin Sin

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

7 hours ago
Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban
Daga Birnin Sin

Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

7 hours ago
Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

9 hours ago
Sin Ta Fitar Da Fim Dake Bayyana Al’amaru Na Gaske Bisa Taken “Gajimare A Doron Kasa” 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Fim Dake Bayyana Al’amaru Na Gaske Bisa Taken “Gajimare A Doron Kasa” 

9 hours ago
Za A Gudanar Da Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Karo Na 4 A Birnin Changsha Dake Lardin Hunan
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Karo Na 4 A Birnin Changsha Dake Lardin Hunan

11 hours ago
Next Post
Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

Shirye-shiryen Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Minista

May 21, 2025
Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

Salon “Kasa Daya Manufa Daya” Ya Dace Da “Ayyuka Goma” Na Hadin Gwiwa Da Afirka

May 21, 2025
Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

Sin Tana Da Karfi Wajen Tinkarar Hadari Da Kalubale A Fannoni Daban Daban

May 21, 2025
Sabbin Ministoci

Boko Haram: Majalisar Dattijai Ta Amince Da Kafa Sansanin Sojoji A Hong Ta Jihar Adamawa

May 21, 2025
Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.