ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Dace Amurka Ta Ci Gaba Da Karya Dokokin Cudanyar Kasa Da Kasa Ba

by CMG Hausa
4 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬»ªÊ¢¶Ù£¬2021Äê1ÔÂ21ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê£©£¨2£©°ÝµÇÐû²¼Ó¦¶ÔÒßÇ鯸ºò±ä»¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©
    ÕâÊÇ1ÔÂ20ÈÕÔÚÃÀ¹úÊ×¶¼»ªÊ¢¶ÙÅÄÉãµÄ°×¹¬¡£
    ÃÀ¹ú×Üͳ°ÝµÇµ±µØÊ±¼ä20ÈÕÐûÊľÍÖ°ºó£¬µ±ÍíÐû²¼°üÀ¨ÃÀ¹úÖØ·µÓ¦¶ÔÆøºò±ä»¯µÄ¡¶°ÍÀèЭ¶¨¡·¡¢Í£Ö¹Í˳öÊÀ½çÎÀÉú×éÖ¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©¡£
    лªÉç·¢£¨Éòöª É㣩

лªÉçÕÕÆ¬£¬»ªÊ¢¶Ù£¬2021Äê1ÔÂ21ÈÕ £¨¹ú¼Ê£©£¨2£©°ÝµÇÐû²¼Ó¦¶ÔÒßÇ鯸ºò±ä»¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ© ÕâÊÇ1ÔÂ20ÈÕÔÚÃÀ¹úÊ×¶¼»ªÊ¢¶ÙÅÄÉãµÄ°×¹¬¡£ ÃÀ¹ú×Üͳ°ÝµÇµ±µØÊ±¼ä20ÈÕÐûÊľÍÖ°ºó£¬µ±ÍíÐû²¼°üÀ¨ÃÀ¹úÖØ·µÓ¦¶ÔÆøºò±ä»¯µÄ¡¶°ÍÀèЭ¶¨¡·¡¢Í£Ö¹Í˳öÊÀ½çÎÀÉú×éÖ¯µÈ¶àÏîÐÐÕþ´ëÊ©¡£ лªÉç·¢£¨Éòöª É㣩

Ga alama dai mahukuntan Amurka, na ci gaba da aiwatar da mummunar manufar nan ta muzgunawa kamfanonin kasar Sin dake gudanar da halastattun ayyukan su bisa doka.

A baya bayan nan, gwamnatin Amurkan ta sake kakaba takunkumin cinikayya kan wasu kamfanonin Sin guda 5, wadanda ta zarga da cewa wai, suna taimakawa ayyukan soji da na tsaron kasar Rasha.

  • Shugaban Kasar Sin Ya Jaddada Aniyar Sin Kan Dogaro Da Kanta Ta Fannin Kimiyya Da Fasaha

To sai dai kuma, tuni masu fashin baki suka fara bayyana rashin dacewar wannan mataki na gwamnatin Amurka, duba da cewa mataki mafi dacewa, shi ne mika wannan batu gaban kwamitin tsaro na MDD, wanda bisa doka, shi ne ke da alhakin tabbatar da ko wadannan kamfanoni sun cancanci a kakaba musu takunkumi ko a’a, amma ba wata kasa guda ta aiwatar da mataki bisa radin kan ta ba.

ADVERTISEMENT

Ko shakka babu, Amurka na gwada wani irin misali ga sauran kasashe na rashin sanin ya kamata, da nuna karfin tuwo kan kamfanonin sauran kasashe ba tare da kiyaye dokokin kasa da kasa, da na cudanyar kasashen duniya ba.

A wannan gaba da Amurka ke yi kunnen uwar shegu, da kiraye-kiraye da Sin ke yi mata, na bukatar hawan teburin shawarwari domin warware sabani, ko ma duk wani nau’in rashin fahimta daka iya bijirowa, idan kasar Sin ta maida martani mai karfi, ya zama wajibi Amurka ta dauki alhakin tasirin hakan, a kan ta da ma al’ummar kasar sa, wadanda sau da yawa su ne ke dandana kudar mummunan tasirin da hakan ke haifarwa.
Ya kamata mahukuntan Amurka su lura da cewa, rashin jituwarsu da Rasha, ba zai zamo dalili na lalata halastacciyar alakar Rasha da sauran kasashen duniya ba.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Kuma har kullum kasar Sin na nacewa kan matsayin ta, na mai ingiza shawarwari da za su kai ga warware rikicin Ukraine cikin lumana, matakin da ya kamata Amurka ta nunawa yabo, maimakon kushe da nuna kiyayya. (Saminu Hassan)

Amurka
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Baiwa Runkunin Jinya Da Sin Ta Turawa Kasar Lambar Yabo

LABARAI MASU NASABA

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Safarar Kuɗi Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Safarar Kuɗi Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.