• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kashe Mutane 15 A Mashayar Giya Afrika ta Kudu

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
An Kashe Mutane 15 A Mashayar Giya Afrika ta Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutane 15 ne aka bindige har lahira a unguwar Orlando ta Gabas da ke garin Soweto a Afirka ta Kudu.

Wani rahoto ya nuna cewar wasu mutane da dama na cikin mawuyacin hali a asibiti bayan harin.

  • 2023: Tinubu Ya Amince Zai Dauki Musulmi A Matsayin Mataimakinsa
  • Abin Da Yasa Ba Mu Buga Sunan Lawan Da Akpabio Ba – INEC

Shaidun gani da ido sun ce maharan sun shiga mashayar ne da sanyin safiyar yau Lahadi, inda suka fara harbe-harbe a kan wasu matasa kafin daga bisani suka gudu a cikin wata farar karamar mota bas.

Rundunar ‘yan sandan yankin ta ce har yanzu ba ta gano dalilin kai harin ba.

Elias Mawela, shugaban ‘yan sanda na lardin Gauteng, ya bayyana lamarin a matsayin “harin abun takaici a kan ma’aikatan da ba su ji ba gani ba.”

Labarai Masu Nasaba

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

Ya kara da cewa maharan na dauke da bindigu da harsashi kirar 9mm a lokacin da suka shiga mashayar.

“Bincike na farko ya nuna cewa mutanen suna jin dadin kansu a cikin gidan ruwa,” in ji shugaban ‘yan sanda.

“Sai kawai suka shigo suka harbe su. Kwatsam, sai suka ji karar harbe-harbe, a lokacin ne mutane suka yi kokarin fita daga mashayar. Ba mu da cikakkun bayanai a halin yanzu na dalilin da ya sa suka kashe wadannan mutane. Za ka ga an yi amfani da babbar bindiga ba kakkautawa. Kuna iya ganin cewa kowane dayan wadannan mutanen yana cikin firgici.

“Yawan harsashin da aka samu a wurin ya nuna gungun mutane ne suka harbe mutanen.”

A wani harin da aka kai a wata mashaya dake lardin KwaZulu-Natal da ke kudu maso gabashin kasar, an kashe wasu mutane hudu.

Har yanzu dai ‘yan sandan ba su damke wadanda suka kai harin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan SandaAfirka Ta KuduKisaMaharaMashaya
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Tinubu Ya Amince Zai Dauki Musulmi A Matsayin Mataimakinsa

Next Post

Matsin Lamba: Shugaban Kasar Sri Lanka Zai Yi Murabus

Related

DSS
Labarai

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

2 hours ago
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

3 hours ago
katsina
Labarai

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

4 hours ago
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno
Manyan Labarai

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

6 hours ago
Sanusi
Manyan Labarai

‘Yansanda A Kano Sun GargaÉ—i Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

17 hours ago
Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 
Labarai

Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

20 hours ago
Next Post
Matsin Lamba: Shugaban Kasar Sri Lanka Zai Yi Murabus

Matsin Lamba: Shugaban Kasar Sri Lanka Zai Yi Murabus

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

June 4, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 4, 2025
katsina

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

June 4, 2025
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

June 4, 2025
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

June 3, 2025
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

June 3, 2025
Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun GargaÉ—i Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.