• English
  • Business News
Tuesday, July 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kashe Mutane 15 A Mashayar Giya Afrika ta Kudu

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
An Kashe Mutane 15 A Mashayar Giya Afrika ta Kudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutane 15 ne aka bindige har lahira a unguwar Orlando ta Gabas da ke garin Soweto a Afirka ta Kudu.

Wani rahoto ya nuna cewar wasu mutane da dama na cikin mawuyacin hali a asibiti bayan harin.

  • 2023: Tinubu Ya Amince Zai Dauki Musulmi A Matsayin Mataimakinsa
  • Abin Da Yasa Ba Mu Buga Sunan Lawan Da Akpabio Ba – INEC

Shaidun gani da ido sun ce maharan sun shiga mashayar ne da sanyin safiyar yau Lahadi, inda suka fara harbe-harbe a kan wasu matasa kafin daga bisani suka gudu a cikin wata farar karamar mota bas.

Rundunar ‘yan sandan yankin ta ce har yanzu ba ta gano dalilin kai harin ba.

Elias Mawela, shugaban ‘yan sanda na lardin Gauteng, ya bayyana lamarin a matsayin “harin abun takaici a kan ma’aikatan da ba su ji ba gani ba.”

Labarai Masu Nasaba

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Ya kara da cewa maharan na dauke da bindigu da harsashi kirar 9mm a lokacin da suka shiga mashayar.

“Bincike na farko ya nuna cewa mutanen suna jin dadin kansu a cikin gidan ruwa,” in ji shugaban ‘yan sanda.

“Sai kawai suka shigo suka harbe su. Kwatsam, sai suka ji karar harbe-harbe, a lokacin ne mutane suka yi kokarin fita daga mashayar. Ba mu da cikakkun bayanai a halin yanzu na dalilin da ya sa suka kashe wadannan mutane. Za ka ga an yi amfani da babbar bindiga ba kakkautawa. Kuna iya ganin cewa kowane dayan wadannan mutanen yana cikin firgici.

“Yawan harsashin da aka samu a wurin ya nuna gungun mutane ne suka harbe mutanen.”

A wani harin da aka kai a wata mashaya dake lardin KwaZulu-Natal da ke kudu maso gabashin kasar, an kashe wasu mutane hudu.

Har yanzu dai ‘yan sandan ba su damke wadanda suka kai harin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan SandaAfirka Ta KuduKisaMaharaMashaya
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Tinubu Ya Amince Zai Dauki Musulmi A Matsayin Mataimakinsa

Next Post

Matsin Lamba: Shugaban Kasar Sri Lanka Zai Yi Murabus

Related

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom
Manyan Labarai

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

2 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

4 hours ago
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

5 hours ago
PSC Ta Amince Da ÆŠaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu
Labarai

PSC Ta Amince Da ÆŠaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

13 hours ago
Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba
Da É—umi-É—uminsa

Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba

14 hours ago
Kotu Ta Kori Ƙarar Da APC Ta Shigar Kan Dakatar Da Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano
Da É—umi-É—uminsa

Kotu Ta Kori Ƙarar Da APC Ta Shigar Kan Dakatar Da Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano

15 hours ago
Next Post
Matsin Lamba: Shugaban Kasar Sri Lanka Zai Yi Murabus

Matsin Lamba: Shugaban Kasar Sri Lanka Zai Yi Murabus

LABARAI MASU NASABA

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

July 22, 2025
Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

Ban Tsani Buhari Ba, Ina Sukar Sa Ne Kawai Kan Matsalar Tsaro – Ortom

July 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

July 22, 2025
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

July 22, 2025
Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

Kasar Sin Na Fatan EU Za Ta Yi Aiki Da Ita Bisa Alkibla Guda Da Tsara Hadin Gwiwa Na Shekaru 50 Masu Zuwa

July 21, 2025
PSC Ta Amince Da ÆŠaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

PSC Ta Amince Da ÆŠaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

July 21, 2025
Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba

Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba

July 21, 2025
Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

Shirin Ba Da Horo A Kasar Sin Ya Taimaka Wa Inganta Masana’antar Gyadar Senegal

July 21, 2025
Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin

July 21, 2025
Kotu Ta Kori Ƙarar Da APC Ta Shigar Kan Dakatar Da Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano

Kotu Ta Kori Ƙarar Da APC Ta Shigar Kan Dakatar Da Kuɗaɗen Ƙananan Hukumomin Kano

July 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.