• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamnatocin Jihohi Da Na Tarayya Su Samar Da Tsarin Haraji Na Bai-daya

by Bello Hamza
1 year ago
in Tattalin Arziki
0
An Nemi Gwamnatocin Jihohi Da Na Tarayya Su Samar Da Tsarin Haraji Na Bai-daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tun a ranar Litinin ne Cibiyar Ciniki da Masana’antu na yankin babba birnin tarayya Abuja, ta bukaci gwamnatin tarayya da na jihoihi su fito da tsarin biyan haraji na bai-daya a yankuna su domin a samu saukin tafiyar da harkokin kasuwancdi a tsakanin jihohin kasar nan.

Sabon shugaban kungiyar da aka zaba kwananan nan, Cif Emeka Obegolu, SAN, ya yi wannan kiran a sakonsa na murnar bikin kirsimeti ga al’ummar Nijeriya.

  • Akidar Siyasar Malam Aminu Kano Da Ta ‘Yan Siyasar Yanzu A Mizani –Farfesa Habu
  • Bashin Ilimi Ga Daliban Nijeriya: Manufar Da Ba Ta Da Kyakkyawar Manufa

Ya kuma kara da cewa, duk da cewa, biyan haraji hakki ne da ya rataya a kan dukkan dan kasa, haka kuma harajin na taimaka wa gwamnati wajen sauke nauyinta na gudanar da ayyukan raya kasa ga al’umma kasa.

‘Amma kuma yadda ake dorawa al’umma hadaji kala kala yana darkushe ci gaban kamfanoni da masu zuba jari wanda hakan kuma yana taimakawa wajen mutuwar manya da kananan kamfanoni a sassan kasar nan yana kuma taimawa wajen korar masu zuba jari’ in ji shi..

Masu zuba jari da masu kamfanoni da dama sun sha kokawa a kan yadda ake dora musu haraji barkatai a akan haka suke neman a hada kan dukkan harajin da ake bayarwa ya zama dunkule waje daya don ya rage wa masu harkokin kasuwanci wahahalun da suke fuskanta.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

A sanarwar da ya sanyawa hannun da kansa ya kuma nemi gwamnati ta samar da yanayin da zai taimakawa harkokin kasuwanci bunkasa, kamar wutar lanbtarki, tsaro da sauransu kudin da kamfanin ke kashewa sun kai naira Biliyan 1 a duk shekara kuma gashi harkokin kasuwancin ya yi kasa, babu riba.

Wani daya nemu mu sakaya sunansa, ya ce, duk dalilan da kamfanbin ya bayar daidai ne, musamman ganin masu hulda da shagon suna ta kara raguwa ne a cikin shekara 2 da suka wuce, wannnan kuma saboda mastalar tattalin arzkin ne da ake fuskanta a kasar baki daya.

“Manyan masu kudi ne ke zuwa don yin sayayya a shagon kuma ba su zuwa a kai  akai, tabbas babu yadda harkar kasuwanci zai tafi a haka.

“Al’umma Kano da dama  da ke fama da yadda za su fuskanci rayuwar yau da kullum ba ba za su iya shiga shagon sayen kayyaki masu tsada ba, a kan haka a ka mayar da shagon ya zama wajen zuwa a yi kallo tare da daukar hoto ko kuma a sha ‘ice cream’ (abin da bai wuce naira 1,000 ba), ta yaya zaka biya kudin haya na Naira miliyan 66 kuma har ka ci riba?”

A nasa tsokacin, Sakataren kungiyar masu manyan shaguna a Jihar Kano (National Association of Supermarkets), Umar Habu Ibrahim, ya ce duk da cewa, manyan shaguna da dama sun dakatar da harkokin su a jihar Kano a ‘yan shekarun nan amma dalilan ficewar Shoprite ya sha banban da nasu.

Ya ce, babban dalilin da ya sa Shoprite ya dakatar da harkokinsa sun hada da matsalar tattalin arziki da kuma karyewar darajar Dala da kuma tsadar harkar sufuri. Saboda suna shigo da kusan dukkan kayyakin da suke sayarwa ne daga kasashen waje, a kan haka ya nemi gwamnati ta kawo musu dauki, musamman ganin ficewar irin wannan katafaren kamfanin ba zai harfar wa da tattalin arziki kasa da mai ido ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikakken Dalilin Shirin Ficewar ‘Shoprite’ Daga Kano

Next Post

Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

Related

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 weeks ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 weeks ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

3 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

3 weeks ago
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Bukaci ‘Yan Kasuwa Su Yi Amafani Da Damar Fitar Da Kaya Zuwa Ketare

4 weeks ago
Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97
Tattalin Arziki

Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97

4 weeks ago
Next Post
Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.