ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamnatocin Jihohi Da Na Tarayya Su Samar Da Tsarin Haraji Na Bai-daya

by Bello Hamza
2 years ago
Nemi

Tun a ranar Litinin ne Cibiyar Ciniki da Masana’antu na yankin babba birnin tarayya Abuja, ta bukaci gwamnatin tarayya da na jihoihi su fito da tsarin biyan haraji na bai-daya a yankuna su domin a samu saukin tafiyar da harkokin kasuwancdi a tsakanin jihohin kasar nan.

Sabon shugaban kungiyar da aka zaba kwananan nan, Cif Emeka Obegolu, SAN, ya yi wannan kiran a sakonsa na murnar bikin kirsimeti ga al’ummar Nijeriya.

  • Akidar Siyasar Malam Aminu Kano Da Ta ‘Yan Siyasar Yanzu A Mizani –Farfesa Habu
  • Bashin Ilimi Ga Daliban Nijeriya: Manufar Da Ba Ta Da Kyakkyawar Manufa

Ya kuma kara da cewa, duk da cewa, biyan haraji hakki ne da ya rataya a kan dukkan dan kasa, haka kuma harajin na taimaka wa gwamnati wajen sauke nauyinta na gudanar da ayyukan raya kasa ga al’umma kasa.

ADVERTISEMENT

‘Amma kuma yadda ake dorawa al’umma hadaji kala kala yana darkushe ci gaban kamfanoni da masu zuba jari wanda hakan kuma yana taimakawa wajen mutuwar manya da kananan kamfanoni a sassan kasar nan yana kuma taimawa wajen korar masu zuba jari’ in ji shi..

Masu zuba jari da masu kamfanoni da dama sun sha kokawa a kan yadda ake dora musu haraji barkatai a akan haka suke neman a hada kan dukkan harajin da ake bayarwa ya zama dunkule waje daya don ya rage wa masu harkokin kasuwanci wahahalun da suke fuskanta.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

A sanarwar da ya sanyawa hannun da kansa ya kuma nemi gwamnati ta samar da yanayin da zai taimakawa harkokin kasuwanci bunkasa, kamar wutar lanbtarki, tsaro da sauransu kudin da kamfanin ke kashewa sun kai naira Biliyan 1 a duk shekara kuma gashi harkokin kasuwancin ya yi kasa, babu riba.

Wani daya nemu mu sakaya sunansa, ya ce, duk dalilan da kamfanbin ya bayar daidai ne, musamman ganin masu hulda da shagon suna ta kara raguwa ne a cikin shekara 2 da suka wuce, wannnan kuma saboda mastalar tattalin arzkin ne da ake fuskanta a kasar baki daya.

“Manyan masu kudi ne ke zuwa don yin sayayya a shagon kuma ba su zuwa a kai  akai, tabbas babu yadda harkar kasuwanci zai tafi a haka.

“Al’umma Kano da dama  da ke fama da yadda za su fuskanci rayuwar yau da kullum ba ba za su iya shiga shagon sayen kayyaki masu tsada ba, a kan haka a ka mayar da shagon ya zama wajen zuwa a yi kallo tare da daukar hoto ko kuma a sha ‘ice cream’ (abin da bai wuce naira 1,000 ba), ta yaya zaka biya kudin haya na Naira miliyan 66 kuma har ka ci riba?”

A nasa tsokacin, Sakataren kungiyar masu manyan shaguna a Jihar Kano (National Association of Supermarkets), Umar Habu Ibrahim, ya ce duk da cewa, manyan shaguna da dama sun dakatar da harkokin su a jihar Kano a ‘yan shekarun nan amma dalilan ficewar Shoprite ya sha banban da nasu.

Ya ce, babban dalilin da ya sa Shoprite ya dakatar da harkokinsa sun hada da matsalar tattalin arziki da kuma karyewar darajar Dala da kuma tsadar harkar sufuri. Saboda suna shigo da kusan dukkan kayyakin da suke sayarwa ne daga kasashen waje, a kan haka ya nemi gwamnati ta kawo musu dauki, musamman ganin ficewar irin wannan katafaren kamfanin ba zai harfar wa da tattalin arziki kasa da mai ido ba.

Nemi
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.