ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamnatocin Jihohi Da Na Tarayya Su Samar Da Tsarin Haraji Na Bai-daya

by Bello Hamza
3 years ago
Nemi

Tun a ranar Litinin ne Cibiyar Ciniki da Masana’antu na yankin babba birnin tarayya Abuja, ta bukaci gwamnatin tarayya da na jihoihi su fito da tsarin biyan haraji na bai-daya a yankuna su domin a samu saukin tafiyar da harkokin kasuwancdi a tsakanin jihohin kasar nan.

Sabon shugaban kungiyar da aka zaba kwananan nan, Cif Emeka Obegolu, SAN, ya yi wannan kiran a sakonsa na murnar bikin kirsimeti ga al’ummar Nijeriya.

  • Akidar Siyasar Malam Aminu Kano Da Ta ‘Yan Siyasar Yanzu A Mizani –Farfesa Habu
  • Bashin Ilimi Ga Daliban Nijeriya: Manufar Da Ba Ta Da Kyakkyawar Manufa

Ya kuma kara da cewa, duk da cewa, biyan haraji hakki ne da ya rataya a kan dukkan dan kasa, haka kuma harajin na taimaka wa gwamnati wajen sauke nauyinta na gudanar da ayyukan raya kasa ga al’umma kasa.

ADVERTISEMENT

‘Amma kuma yadda ake dorawa al’umma hadaji kala kala yana darkushe ci gaban kamfanoni da masu zuba jari wanda hakan kuma yana taimakawa wajen mutuwar manya da kananan kamfanoni a sassan kasar nan yana kuma taimawa wajen korar masu zuba jari’ in ji shi..

Masu zuba jari da masu kamfanoni da dama sun sha kokawa a kan yadda ake dora musu haraji barkatai a akan haka suke neman a hada kan dukkan harajin da ake bayarwa ya zama dunkule waje daya don ya rage wa masu harkokin kasuwanci wahahalun da suke fuskanta.

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

A sanarwar da ya sanyawa hannun da kansa ya kuma nemi gwamnati ta samar da yanayin da zai taimakawa harkokin kasuwanci bunkasa, kamar wutar lanbtarki, tsaro da sauransu kudin da kamfanin ke kashewa sun kai naira Biliyan 1 a duk shekara kuma gashi harkokin kasuwancin ya yi kasa, babu riba.

Wani daya nemu mu sakaya sunansa, ya ce, duk dalilan da kamfanbin ya bayar daidai ne, musamman ganin masu hulda da shagon suna ta kara raguwa ne a cikin shekara 2 da suka wuce, wannnan kuma saboda mastalar tattalin arzkin ne da ake fuskanta a kasar baki daya.

“Manyan masu kudi ne ke zuwa don yin sayayya a shagon kuma ba su zuwa a kai  akai, tabbas babu yadda harkar kasuwanci zai tafi a haka.

“Al’umma Kano da dama  da ke fama da yadda za su fuskanci rayuwar yau da kullum ba ba za su iya shiga shagon sayen kayyaki masu tsada ba, a kan haka a ka mayar da shagon ya zama wajen zuwa a yi kallo tare da daukar hoto ko kuma a sha ‘ice cream’ (abin da bai wuce naira 1,000 ba), ta yaya zaka biya kudin haya na Naira miliyan 66 kuma har ka ci riba?”

A nasa tsokacin, Sakataren kungiyar masu manyan shaguna a Jihar Kano (National Association of Supermarkets), Umar Habu Ibrahim, ya ce duk da cewa, manyan shaguna da dama sun dakatar da harkokin su a jihar Kano a ‘yan shekarun nan amma dalilan ficewar Shoprite ya sha banban da nasu.

Ya ce, babban dalilin da ya sa Shoprite ya dakatar da harkokinsa sun hada da matsalar tattalin arziki da kuma karyewar darajar Dala da kuma tsadar harkar sufuri. Saboda suna shigo da kusan dukkan kayyakin da suke sayarwa ne daga kasashen waje, a kan haka ya nemi gwamnati ta kawo musu dauki, musamman ganin ficewar irin wannan katafaren kamfanin ba zai harfar wa da tattalin arziki kasa da mai ido ba.

Nemi
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

LABARAI MASU NASABA

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.