ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamnatocin Jihohi Da Na Tarayya Su Samar Da Tsarin Haraji Na Bai-daya

by Bello Hamza
2 years ago
Nemi

Tun a ranar Litinin ne Cibiyar Ciniki da Masana’antu na yankin babba birnin tarayya Abuja, ta bukaci gwamnatin tarayya da na jihoihi su fito da tsarin biyan haraji na bai-daya a yankuna su domin a samu saukin tafiyar da harkokin kasuwancdi a tsakanin jihohin kasar nan.

Sabon shugaban kungiyar da aka zaba kwananan nan, Cif Emeka Obegolu, SAN, ya yi wannan kiran a sakonsa na murnar bikin kirsimeti ga al’ummar Nijeriya.

  • Akidar Siyasar Malam Aminu Kano Da Ta ‘Yan Siyasar Yanzu A Mizani –Farfesa Habu
  • Bashin Ilimi Ga Daliban Nijeriya: Manufar Da Ba Ta Da Kyakkyawar Manufa

Ya kuma kara da cewa, duk da cewa, biyan haraji hakki ne da ya rataya a kan dukkan dan kasa, haka kuma harajin na taimaka wa gwamnati wajen sauke nauyinta na gudanar da ayyukan raya kasa ga al’umma kasa.

ADVERTISEMENT

‘Amma kuma yadda ake dorawa al’umma hadaji kala kala yana darkushe ci gaban kamfanoni da masu zuba jari wanda hakan kuma yana taimakawa wajen mutuwar manya da kananan kamfanoni a sassan kasar nan yana kuma taimawa wajen korar masu zuba jari’ in ji shi..

Masu zuba jari da masu kamfanoni da dama sun sha kokawa a kan yadda ake dora musu haraji barkatai a akan haka suke neman a hada kan dukkan harajin da ake bayarwa ya zama dunkule waje daya don ya rage wa masu harkokin kasuwanci wahahalun da suke fuskanta.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

A sanarwar da ya sanyawa hannun da kansa ya kuma nemi gwamnati ta samar da yanayin da zai taimakawa harkokin kasuwanci bunkasa, kamar wutar lanbtarki, tsaro da sauransu kudin da kamfanin ke kashewa sun kai naira Biliyan 1 a duk shekara kuma gashi harkokin kasuwancin ya yi kasa, babu riba.

Wani daya nemu mu sakaya sunansa, ya ce, duk dalilan da kamfanbin ya bayar daidai ne, musamman ganin masu hulda da shagon suna ta kara raguwa ne a cikin shekara 2 da suka wuce, wannnan kuma saboda mastalar tattalin arzkin ne da ake fuskanta a kasar baki daya.

“Manyan masu kudi ne ke zuwa don yin sayayya a shagon kuma ba su zuwa a kai  akai, tabbas babu yadda harkar kasuwanci zai tafi a haka.

“Al’umma Kano da dama  da ke fama da yadda za su fuskanci rayuwar yau da kullum ba ba za su iya shiga shagon sayen kayyaki masu tsada ba, a kan haka a ka mayar da shagon ya zama wajen zuwa a yi kallo tare da daukar hoto ko kuma a sha ‘ice cream’ (abin da bai wuce naira 1,000 ba), ta yaya zaka biya kudin haya na Naira miliyan 66 kuma har ka ci riba?”

A nasa tsokacin, Sakataren kungiyar masu manyan shaguna a Jihar Kano (National Association of Supermarkets), Umar Habu Ibrahim, ya ce duk da cewa, manyan shaguna da dama sun dakatar da harkokin su a jihar Kano a ‘yan shekarun nan amma dalilan ficewar Shoprite ya sha banban da nasu.

Ya ce, babban dalilin da ya sa Shoprite ya dakatar da harkokinsa sun hada da matsalar tattalin arziki da kuma karyewar darajar Dala da kuma tsadar harkar sufuri. Saboda suna shigo da kusan dukkan kayyakin da suke sayarwa ne daga kasashen waje, a kan haka ya nemi gwamnati ta kawo musu dauki, musamman ganin ficewar irin wannan katafaren kamfanin ba zai harfar wa da tattalin arziki kasa da mai ido ba.

Nemi
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.