• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nuna Shagalin Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Gargajiyar Kasar Sin Da CMG Ya Tsara A Afirka

by CMG Hausa
3 years ago
Sin da CMG

Tun daga ranar 20 ga wata ne, aka fara nuna shagalin murnar shiga sabuwar shekarar gargajiyar kasar Sin, wato shekarar Zomo, wanda babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin ko kuma CMG ya tsara, a kasashen Afirka, a wani kokari na gabatar da wasanni masu kayatarwa ga al’ummar Afirka, da ‘yan kasar Sin dake zaune a wuraren.

A ranar 20 ga wata, an yi bikin kunna fitilu masu kyan-gani, don murnar shiga sabuwar shekarar gargajiyar kasar Sin, wanda CMG ya tsara a babban ginin hedikwatar bankin kasuwanci na kasar Habasha, wanda ya zama tamkar alama a birnin Addis Ababa, al’amarin da ya zama karo na farko da CMG ya shirya irin wannan bikin kunna fitilu, mai taken murnar shiga sabuwar shekarar gargajiya a nahiyar Afirka.

  • Gina Al‘ummar Sin Da Afirka Mai Koshin Lafiya Ba Batu Ne Na Fatar Baki Ba 

Daga bisani a ranar 21 ga watan nan, wadda ita ce jajibirin sabuwar shekarar Zomo, an gabatar da shagalin CMG, na murnar shiga sabuwar shekara kai-tsaye a wasu wurare takwas dake Afirka ta Kudu, gami da Kenya, abun da ya baiwa Sinawa dake wajen damar kallon shirye-shirye masu kayatarwa, duk da cewa akwai nisa sosai tsakanin Sin da Afirka. Haka kuma, al’ummar nahiyar Afirka sun samu damar kara fahimtar al’adun gargajiyar kasar Sin.

A ranar kuma, an gabatar da shirin tallata shagalin murnar shiga sabuwar shekarar gargajiyar kasar Sin da CMG ya tsara a Nairobi, fadar mulkin kasar Kenya, inda jama’ar Kenya, gami da Sinawa dake zaune a wurin suka yaba sosai.

Sai kuma a ranar 22 ga wata, wadda ita ce ranar farko a sabuwar shekarar Zomo, a karo na farko, an nuna wasu zababbun shirye-shirye masu kayatarwa, na shagalin murnar shiga sabuwar shekarar Zomo a wurare daban-daban dake kasar Habasha, al’amarin da ya gabatar da kyawawan al’adun gargajiyar kasar Sin ga jama’ar Habasha. (Murtala Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai
Daga Birnin Sin

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Next Post
Sinawa Na Murnar Bikin Bazara A Karon Farko Bayan Sauya Matakan Yaki Da COVID-19

Sinawa Na Murnar Bikin Bazara A Karon Farko Bayan Sauya Matakan Yaki Da COVID-19

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.