• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nuna Shagalin Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Gargajiyar Kasar Sin Da CMG Ya Tsara A Afirka

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Nuna Shagalin Murnar Shiga Sabuwar Shekarar Gargajiyar Kasar Sin Da CMG Ya Tsara A Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tun daga ranar 20 ga wata ne, aka fara nuna shagalin murnar shiga sabuwar shekarar gargajiyar kasar Sin, wato shekarar Zomo, wanda babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin ko kuma CMG ya tsara, a kasashen Afirka, a wani kokari na gabatar da wasanni masu kayatarwa ga al’ummar Afirka, da ‘yan kasar Sin dake zaune a wuraren.

A ranar 20 ga wata, an yi bikin kunna fitilu masu kyan-gani, don murnar shiga sabuwar shekarar gargajiyar kasar Sin, wanda CMG ya tsara a babban ginin hedikwatar bankin kasuwanci na kasar Habasha, wanda ya zama tamkar alama a birnin Addis Ababa, al’amarin da ya zama karo na farko da CMG ya shirya irin wannan bikin kunna fitilu, mai taken murnar shiga sabuwar shekarar gargajiya a nahiyar Afirka.

  • Gina Al‘ummar Sin Da Afirka Mai Koshin Lafiya Ba Batu Ne Na Fatar Baki Ba 

Daga bisani a ranar 21 ga watan nan, wadda ita ce jajibirin sabuwar shekarar Zomo, an gabatar da shagalin CMG, na murnar shiga sabuwar shekara kai-tsaye a wasu wurare takwas dake Afirka ta Kudu, gami da Kenya, abun da ya baiwa Sinawa dake wajen damar kallon shirye-shirye masu kayatarwa, duk da cewa akwai nisa sosai tsakanin Sin da Afirka. Haka kuma, al’ummar nahiyar Afirka sun samu damar kara fahimtar al’adun gargajiyar kasar Sin.

A ranar kuma, an gabatar da shirin tallata shagalin murnar shiga sabuwar shekarar gargajiyar kasar Sin da CMG ya tsara a Nairobi, fadar mulkin kasar Kenya, inda jama’ar Kenya, gami da Sinawa dake zaune a wurin suka yaba sosai.

Sai kuma a ranar 22 ga wata, wadda ita ce ranar farko a sabuwar shekarar Zomo, a karo na farko, an nuna wasu zababbun shirye-shirye masu kayatarwa, na shagalin murnar shiga sabuwar shekarar Zomo a wurare daban-daban dake kasar Habasha, al’amarin da ya gabatar da kyawawan al’adun gargajiyar kasar Sin ga jama’ar Habasha. (Murtala Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Jibge Jami’an Tsaro A Ko’ina Gabanin Ziyarar Da Buhari Zai Kai Jihar Legas

Next Post

Sinawa Na Murnar Bikin Bazara A Karon Farko Bayan Sauya Matakan Yaki Da COVID-19

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

6 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

7 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

8 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

9 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

10 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

20 hours ago
Next Post
Sinawa Na Murnar Bikin Bazara A Karon Farko Bayan Sauya Matakan Yaki Da COVID-19

Sinawa Na Murnar Bikin Bazara A Karon Farko Bayan Sauya Matakan Yaki Da COVID-19

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.