• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Sallami ‘Yan Sandan Da Ke Bai Wa Rarara Kariya Daga Aiki

by Sadiq
3 years ago
Rarara

Rundunar ‘yansandan Nijeriya ta kori jami’anta uku wadanda aka samu da laifukan rashin da’a, amfani da bindiga ta hanyar da bai dace ba, cin zarafin aiki, rashin mutunta tsarin aiki da almubazzaranci da harsasai.

‘Yansandan da lamarin ya shafa sun hada da Insifekta Dahiru Shuaibu, Sajent Abdullahi Badamasi, da kuma Sajan Isah Danladi, wadanda ke aikin bai wa fitaccen mawakin APC da ke Kano, Dauda Kahutu Rarara kariya.

  • Xi Jinping: Turbar Zamantarwa Ta Kasar Sin Tana Da Manufa, Tsare-tsare Da Dabaru
  • Ko Meye Ya Yi Zafi Mane Ya Nushe Sane Bayan Shan Kaye

A ranar Juma’a 7 ga watan Afrilu yayin da suke aikin ba da kariya ga mawakin a kauyensu da ke Kahutu a Jihar Katsina, inda aka hange su suna ta harba harsasai duk da cewa tsarin aikin ‘yansanda ya haramta irin hakan ga kuma fargabar da harbi a kusa da jama’a ciki har da yara a kusa da su.

LEADERSHIP ta labarto cewa Rarara fitaccen mawakin ne da ya yi shura wajen tallata jam’iyyar APC tun 2015 har zuwa zaben baya-bayan nan da aka gudanar.

Jami’in watsa labarai na hukumar ‘yansandan Nijeriya, CSP Olumuyiwa Adejobi, ya ce abin da ‘yansandan suka yi ba kawai ta’addanci ba ne ko rashin kwarewar aiki, face cin mutuncin aikin ‘yansanda da ma kasa ne baki daya.

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Ya ce an dauki matakin ne bayan tkorafe-korafen da suka amsa da aka gano ‘yansandan a wani bidiyon da aka yada a Intanet.

Daga bisani rundunar ‘yansandan ta gargadi dukkanin jami’anta da suke gudanar da ayyukan da ke gabansu bisa tsarin da aka dora su a kai kamar yadda yake tsari a bisa doka domin kaucewa fadawa irin wannan matakin.

Kazalika rundunar ta bukaci jami’an da ke sanya ido da su tabbatar sun ci gaba da bayar da horo ga jami’antq domin tabbatar da’a a kowane lokaci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi
Manyan Labarai

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

October 17, 2025
Next Post
Me Ya Sa Kasashe Da Yawa Ke Warware Tasirin Dalar Amurka?

Me Ya Sa Kasashe Da Yawa Ke Warware Tasirin Dalar Amurka?

LABARAI MASU NASABA

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Ɓarayi 13 Tare Da Ƙwato Shanu 27 A Kaduna

Gwamnatin Jihar Taraba Ta Ayyana Yi Wa Kasuwannin Sayar Da Dabbobi 9 Garanbawul

October 18, 2025
Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

Iwobi Na Dab Da Kafa Tarihi A Gasar Firimiya

October 18, 2025
Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

Dalilin Bankin AfDB Na Yin Hadaka Da WFP Da IFPRI

October 18, 2025
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.