• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Umarci Kwamishinonin ‘Yansanda Su Mika Wa INEC Sakamakon Binciken Laifukan Zabe

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
An Umarci Kwamishinonin ‘Yansanda Su Mika Wa INEC Sakamakon Binciken Laifukan Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sufeton Janar na hukumar ‘yansandan Nijeriya, IGP Usman Baba, ya umarci kwamishinonin ‘yansanda da ke shugabantar Shalkwatar hukumar a jihohi da cewa, dukkanin binciken da suke kan yi na Kesa-kesan da suka shafi karya dokoki da ka’idojin zabe ta shekarar 2022 da aka samu yayin zaben shugaban kasa da ‘yan majalisun tarayya na ranar 25 ga watan Fabrairu su tabbatar sun kammala su. 

 

A cewarsa, bayan sun kuma kammala binciken to su tabbatar sun tura dukkanin fayel-fayel na Kesa-kesan zuwa ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) domin gudanar da su a gaban kuliya mance sabo.

  • ‘Yansanda Sun Ce Cafke Direban Bas Kan Hadarin Jirgin Kasa A Legas

Kazalika, IGP din ya kuma bukaci kwamishinonin da su nemi masu ruwa da tsaki a jihohin domin ganawa da tattauna muhimman batutuwa domin kyautata hidimar tsaro da inganta harkokin zabe.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

A cewa Baba, hakan zai taimaka wajen jawo kowa da kowa a jika wajen Bada nasa gudunmawar ta fuskacin inganta tsaro domin tabbatar da an samu gudanar da zaben Gwamnoni da ‘yan majalisun jihohi a ranar 18 ga Fabrairu cikin kwanciyar hankali, inganci kuma sahihi.

 

Shugaban na ‘yansandan kasa ya kuma yi kira ga al’ummar kasa da su yi aikin hadin guiwa da hukumar ‘yansandan da sauran hukumomin tsaro domin tabbatar da ingancin tsaro a lokacin zaben.

 

Ya ce akwai bukatar tabbatar da tsaro ga su kansu masu zaben, masu sa Ido, jami’an INEC, kayan aikin zabe, al’umma da dai sauransu, Kuma ya ce za a cimma hakan ne kawai ta hanyar gudunmawar kowa da kowa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsarin Beidou Na Sin Yana Gudanar Da Aikinsa Cikin Aminci

Next Post

Mene Ne Ra’ayin Xi Bayan Kama Aiki A Matsayin Shugaban Sin A Wa’adi Na 3? 

Related

‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

2 hours ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

2 hours ago
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano
Labarai

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

4 hours ago
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

5 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

9 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

10 hours ago
Next Post
Mene Ne Ra’ayin Xi Bayan Kama Aiki A Matsayin Shugaban Sin A Wa’adi Na 3? 

Mene Ne Ra’ayin Xi Bayan Kama Aiki A Matsayin Shugaban Sin A Wa’adi Na 3? 

LABARAI MASU NASABA

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.