ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 8, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

by Sulaiman
11 months ago
aure

Masana sun yi bayanin abubuwa da yawa masu hana samun ciki. Amma ga guda uku masu muhimmanci za mu yi bayaninsu: da kuma maganin da ya dace.

1. Zafin mahaifa: 

Wannan matsala idan ta yi yawa a cikin mahaifa tana iya sanya abu idan ya shiga ciki sai zafin ya yi mata yawa sai ya rube, domin abin yana kasancewa a cikin mahaifa kwana 40 kamar yadda ya tabbata cikin hadisi Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ce: “Hakika dayanku ana hada halittarsa a cikin mahaifiyarsa kwana

ADVERTISEMENT

40 yana digon maniyyi, sannan ya koma gudan jini misalin kwana 40, sannan ya koma tsoka kwana 40”. sadaka Rasulullahi (S.A.W).

Idan maniyyi ya shiga cikin mahaifa wannan zafin madaidaici shi zai fara dukansa sai ya fara zama kamar jini-jini zuwa kwana 40, sai ya daskare ya zama tsoka, idan mahaifar mace tana da zafi da yawa kafin kwana 40, sai zafin ya yi masa yawa sai ya rube. Ka ga ciki ba zai samu ba.

LABARAI MASU NASABA

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki

 

Alamomin wannan cuta ta zafin Mahaifa ita ce:

1) Ciwon mara mai daurewa (2) Wasan al’ada (3) Ganin jinı dunkule-dunkule lokacin al’ada.

 

Yadda za a magance:

Sai ki nemi Sanya da Shammar da Albabinaj da Zuma sai ki tafasa su sannan ki riga sha sau uku a rana.

 

2. Matsala ta biyu sanyin Mahaifa:

Wannan shi ne ake ce masa sanyin mahaifa. Shi ne idan abu ya shiga cikin mahaifar sai sanyi yaí masa yawa sai ya kasance ya fi yadda ake bukata saboda haka ciki ba zai samu ba donmin yana zarce kwana arba’in yana matsayin maniyyi bai koma jini ba, don haka ciki ba zai samuba.

 

Alamun sanyi mai hana haihuwa

1- Fitar farin ruwa ta gaba. 2- Warin gaba 3- Kaikayin gaba. 4- Daukewar sha’awa. 5- Jin motsi a ciki.

Yadda za a magance shi:

A samu Tafarmuwa gwangwani daya, Ridi gwangwani biyu. Kanunfari cokali biyu. jan algarif gwangwani daya a daka a rika dafawa ana sha kamar shayi sau 3 a rana

 

3. Matsala ta uku

Namijin dare: Shi ne wani aljani da yake iya aurar budurwa ko matar aure. Yana hana budurwa aure. Ita kuma matar aure ya hana ta haihuwa ko hana ta zaman lafiya da miji. Alamunsa sun hada da:

1- Mafarkin jarirai. 2- Mafarkin wani na saduwa dake. 3- Bacin rai da faduwar gaba. 4- Mafarkin ruwa. 5- Yawan ciwon kai. 6- Jin motsi a cikin ciki kamar kina da ciki, sai an yi (scanning) a ce miki babu komai a ciki. 7 Idan budurwace da maganar aurenta ya taso sai ya lalace.

8- yawan Damuwa da rama ko Kiba mara misali Wannan sune kadan daga cikin alamun namijin dare.

Mahaifa
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana
  • Sulaiman
    Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya
  • Sulaiman
    Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa
  • Sulaiman
    Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

MASU ALAKA

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
Uwargida Sarautar Mata

Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa

May 30, 2026
Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
Uwargida Sarautar Mata

Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki

May 24, 2026
aure
Uwargida Sarautar Mata

Kuskure Goma (10) Da Matan Aure Ke Yi A Gidan Miji

May 16, 2026
Next Post
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

An Ceto Mutane 360 Daga Hannun Boko Haram, Wasu Na Can Riƙe Wurinsu

June 8, 2026
Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

June 7, 2026
A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

June 7, 2026
An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

June 7, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

June 7, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

June 7, 2026
Matsalar Tsaro: Sarkin Musulmi Ya Buƙaci ‘Yansanda Su Haɗa Kai Da Sarakuna

Matsalar Tsaro: Sarkin Musulmi Ya Buƙaci ‘Yansanda Su Haɗa Kai Da Sarakuna

June 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.