• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yanke Wa Dan Kungiyar Asiri Hukuncin Kisa A Ekiti

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
An Yanke Wa Dan Kungiyar Asiri Hukuncin Kisa A Ekiti
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotun Jihar Ekiti da ke zamanta a Ado Ekiti, ta yanke wa wani Segun Iwaetan hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin zama dan kungiyar asiri da kuma laifin yi wa budurwa ‘yar shekara 20 fyade.

Kotun ta yanke wa matashin mai shekaru 24 hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin yi wa makwabciyarsa fyade, waadda dalibar Kwalejin Fasaha ta Ado Ekiti ce.

  • An Fitar Da Rahoton Masana Kan Ra’ayin Kare Hakkin Dan Adam Na Sin
  • 2023: Buhari Ya Hori Jami’an Tsaro Su Zama ‘Yan Ba Ruwanmu A Siyasa

An gurfanar da Iwaetan akan tuhume-tuhume bakwai da suka shafi fyade, mallakar makamai ba bisa ka’ida ba, da shiga kungiyar asiri, da sauran laifuka.

A cewar tuhumar, “Segun Iwaetan da Atila Iwaetan (a halin yanzu) a ranar 16 ga Janairu, 2021, sun hada baki wajen yin sata, sun shiga shagon wani Olayemi Oyerinde, sun karbi kadarori irin su rigar polo 15, wando jean 50, silifas na fata guda 30 da dai sauransu, wanda ya kai sama da Naira miliyan 1.8.

“A ranar 5 ga watan Fabrairu, 2021, Iwaetan ya yi wa wata daliba ‘yar shekara 20 fyade a Titin Odo Ado, Ado Ekiti, yayin da ya mallaki bindigogi biyu ba bisa ka’ida ba. An same shi, a ranar 10 ga watan Fabrairu, 2021 da kasancewa memba na kungiyar asiri ta ”

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

‘Eiye confraternity’,” in ji shi.

Wadda aka yi wa fyaden a cikin shaidar ta, ta bayyana cewa, “A ranar, wadda ake kara ya samu shiga dakina da misalin karfe 3 na dare, kuma ya nuna min bindiga yayin da ya umarce ni da kada in yi ihu idan ba haka ba ya harbe ni.

“Ya umarce ni da in cire kayana kuma ya yi lalata da ni ta karfin tsiya.

“a lokacin da ya yi min fyade, har yanzu ni budurwa ce. Bayan haka, ya roke ni gafara kuma ya ce kada in gaya wa kowa game da lamarin.”

Lauyan mai gabatar da kara, Albert Adeyemi, ya kira shaidu biyar sannan ya gabatar da bayanin wanda ake kara, sammacin bincike, bindigogi biyu na gida a matsayin shaida da kuma rahoton likita.

Mai shari’a Adeniyi Familoni, wanda ke yanke hukuncin, ya yanke wa wanda ake kara hukunci a kan tuhume-tuhume hudu.

Alkalin ya ce, “An yanke wa wanda ake tuhuma hukuncin kamar haka: hada baki da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba, an yanke masa hukuncin daurin shekaru 12 a gidan yari kowane ba tare da wani zabin biyan tara ba, za a ci gaba da zartar da hukunci a lokaci guda daga ranar da aka kama shi da kuma tsare wanda ake tuhuma.

“Akan fyade, kotu ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai ga wanda ake kara,” yayin da saboda kasancewa memba na kungiyar asiri ta Eiye confraternity, alkali ya shaida wa wanda ake kara cewa, “Hukuncin da wannan kotu ta yanke a kan ku shi ne a rataye shi har sai kun mutu.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EkitiFyadeKotu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Qatar 2022: Brazil Ta Casa Koriya Ta Kudu

Next Post

Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

Related

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

30 minutes ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

1 hour ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

2 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

6 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

15 hours ago
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro
Tsaro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

16 hours ago
Next Post
Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.