• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yanke Wa Dan Kungiyar Asiri Hukuncin Kisa A Ekiti

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
An Yanke Wa Dan Kungiyar Asiri Hukuncin Kisa A Ekiti
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotun Jihar Ekiti da ke zamanta a Ado Ekiti, ta yanke wa wani Segun Iwaetan hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin zama dan kungiyar asiri da kuma laifin yi wa budurwa ‘yar shekara 20 fyade.

Kotun ta yanke wa matashin mai shekaru 24 hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin yi wa makwabciyarsa fyade, waadda dalibar Kwalejin Fasaha ta Ado Ekiti ce.

  • An Fitar Da Rahoton Masana Kan Ra’ayin Kare Hakkin Dan Adam Na Sin
  • 2023: Buhari Ya Hori Jami’an Tsaro Su Zama ‘Yan Ba Ruwanmu A Siyasa

An gurfanar da Iwaetan akan tuhume-tuhume bakwai da suka shafi fyade, mallakar makamai ba bisa ka’ida ba, da shiga kungiyar asiri, da sauran laifuka.

A cewar tuhumar, “Segun Iwaetan da Atila Iwaetan (a halin yanzu) a ranar 16 ga Janairu, 2021, sun hada baki wajen yin sata, sun shiga shagon wani Olayemi Oyerinde, sun karbi kadarori irin su rigar polo 15, wando jean 50, silifas na fata guda 30 da dai sauransu, wanda ya kai sama da Naira miliyan 1.8.

“A ranar 5 ga watan Fabrairu, 2021, Iwaetan ya yi wa wata daliba ‘yar shekara 20 fyade a Titin Odo Ado, Ado Ekiti, yayin da ya mallaki bindigogi biyu ba bisa ka’ida ba. An same shi, a ranar 10 ga watan Fabrairu, 2021 da kasancewa memba na kungiyar asiri ta ”

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

‘Eiye confraternity’,” in ji shi.

Wadda aka yi wa fyaden a cikin shaidar ta, ta bayyana cewa, “A ranar, wadda ake kara ya samu shiga dakina da misalin karfe 3 na dare, kuma ya nuna min bindiga yayin da ya umarce ni da kada in yi ihu idan ba haka ba ya harbe ni.

“Ya umarce ni da in cire kayana kuma ya yi lalata da ni ta karfin tsiya.

“a lokacin da ya yi min fyade, har yanzu ni budurwa ce. Bayan haka, ya roke ni gafara kuma ya ce kada in gaya wa kowa game da lamarin.”

Lauyan mai gabatar da kara, Albert Adeyemi, ya kira shaidu biyar sannan ya gabatar da bayanin wanda ake kara, sammacin bincike, bindigogi biyu na gida a matsayin shaida da kuma rahoton likita.

Mai shari’a Adeniyi Familoni, wanda ke yanke hukuncin, ya yanke wa wanda ake kara hukunci a kan tuhume-tuhume hudu.

Alkalin ya ce, “An yanke wa wanda ake tuhuma hukuncin kamar haka: hada baki da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba, an yanke masa hukuncin daurin shekaru 12 a gidan yari kowane ba tare da wani zabin biyan tara ba, za a ci gaba da zartar da hukunci a lokaci guda daga ranar da aka kama shi da kuma tsare wanda ake tuhuma.

“Akan fyade, kotu ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai ga wanda ake kara,” yayin da saboda kasancewa memba na kungiyar asiri ta Eiye confraternity, alkali ya shaida wa wanda ake kara cewa, “Hukuncin da wannan kotu ta yanke a kan ku shi ne a rataye shi har sai kun mutu.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EkitiFyadeKotu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Qatar 2022: Brazil Ta Casa Koriya Ta Kudu

Next Post

Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

18 minutes ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

3 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

4 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

13 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

15 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

16 hours ago
Next Post
Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.