ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yanke Wa Dan Kungiyar Asiri Hukuncin Kisa A Ekiti

by Sadiq
4 years ago
Ekiti

Wata babbar kotun Jihar Ekiti da ke zamanta a Ado Ekiti, ta yanke wa wani Segun Iwaetan hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin zama dan kungiyar asiri da kuma laifin yi wa budurwa ‘yar shekara 20 fyade.

Kotun ta yanke wa matashin mai shekaru 24 hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin yi wa makwabciyarsa fyade, waadda dalibar Kwalejin Fasaha ta Ado Ekiti ce.

  • An Fitar Da Rahoton Masana Kan Ra’ayin Kare Hakkin Dan Adam Na Sin
  • 2023: Buhari Ya Hori Jami’an Tsaro Su Zama ‘Yan Ba Ruwanmu A Siyasa

An gurfanar da Iwaetan akan tuhume-tuhume bakwai da suka shafi fyade, mallakar makamai ba bisa ka’ida ba, da shiga kungiyar asiri, da sauran laifuka.

ADVERTISEMENT

A cewar tuhumar, “Segun Iwaetan da Atila Iwaetan (a halin yanzu) a ranar 16 ga Janairu, 2021, sun hada baki wajen yin sata, sun shiga shagon wani Olayemi Oyerinde, sun karbi kadarori irin su rigar polo 15, wando jean 50, silifas na fata guda 30 da dai sauransu, wanda ya kai sama da Naira miliyan 1.8.

“A ranar 5 ga watan Fabrairu, 2021, Iwaetan ya yi wa wata daliba ‘yar shekara 20 fyade a Titin Odo Ado, Ado Ekiti, yayin da ya mallaki bindigogi biyu ba bisa ka’ida ba. An same shi, a ranar 10 ga watan Fabrairu, 2021 da kasancewa memba na kungiyar asiri ta ”

LABARAI MASU NASABA

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

‘Eiye confraternity’,” in ji shi.

Wadda aka yi wa fyaden a cikin shaidar ta, ta bayyana cewa, “A ranar, wadda ake kara ya samu shiga dakina da misalin karfe 3 na dare, kuma ya nuna min bindiga yayin da ya umarce ni da kada in yi ihu idan ba haka ba ya harbe ni.

“Ya umarce ni da in cire kayana kuma ya yi lalata da ni ta karfin tsiya.

“a lokacin da ya yi min fyade, har yanzu ni budurwa ce. Bayan haka, ya roke ni gafara kuma ya ce kada in gaya wa kowa game da lamarin.”

Lauyan mai gabatar da kara, Albert Adeyemi, ya kira shaidu biyar sannan ya gabatar da bayanin wanda ake kara, sammacin bincike, bindigogi biyu na gida a matsayin shaida da kuma rahoton likita.

Mai shari’a Adeniyi Familoni, wanda ke yanke hukuncin, ya yanke wa wanda ake kara hukunci a kan tuhume-tuhume hudu.

Alkalin ya ce, “An yanke wa wanda ake tuhuma hukuncin kamar haka: hada baki da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba, an yanke masa hukuncin daurin shekaru 12 a gidan yari kowane ba tare da wani zabin biyan tara ba, za a ci gaba da zartar da hukunci a lokaci guda daga ranar da aka kama shi da kuma tsare wanda ake tuhuma.

“Akan fyade, kotu ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai ga wanda ake kara,” yayin da saboda kasancewa memba na kungiyar asiri ta Eiye confraternity, alkali ya shaida wa wanda ake kara cewa, “Hukuncin da wannan kotu ta yanke a kan ku shi ne a rataye shi har sai kun mutu.”

MASU ALAKA

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci
Labarai

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF
Labarai

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda
Labarai

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Next Post
Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

Mayakan ISWAP Da Boko Haram Sun Tafka Kazamin Fada A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

Birtaniya Da Nijeriya Sun Ƙulla Yarjejeniya Kan Yaƙi Da Ta’addanci

June 26, 2026
Rashin Tsaro: Ana Ƙoƙarin Ganin Ƙarshen Haƙurin Arewa – ACF

ACF Ta Ƙaddamar Da Gidauniyar Tallafa Wa Ilimi A Arewa

June 26, 2026
Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

Damunar Bana: Yadda Gwamnati Da Manoma Ke Tunkarar Barazanar Ƴan Ta’adda

June 26, 2026
Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

Sin Da Amurka Sun Amince Da Kafa Majalisar Kasuwanci

June 25, 2026
Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

Mukaddashiyar Shugaban Venezuela Ta Yi Godiya Da Aniyar Sin Ta Ba Su Agaji

June 25, 2026
Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

Shugabar Namibia Ta Kaddamar Da Dakin Baje Kolin Kimiyya Da Sinawa Suka Gina

June 25, 2026
Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alƙawarin Bayar Da Ƙarin Tallafi Ga Jami’an Tsaro A Zamfara

June 25, 2026
Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

Salon Jagorancin Kasar Sin Na Ingiza Samar Da Ci Gaba Mai Nagarta

June 25, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Dangote Ya Rage Farashin Fetur Zuwa N1,125 Kan Kowace Lita

June 25, 2026
Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

Adadin Injunan Samar Da Wutar Lantarki Da Sin Ya Wuce Kilowatts Awa Biliyan 4, Wato Ya Kai Ga Matsayi Na Farko A Duniya

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.