• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Zargi FIFA Da Kin Biyan Hakkokin ‘Yan Wasa

by Abba Ibrahim Wada
11 months ago
in Wasanni
0
An Zargi FIFA Da Kin Biyan Hakkokin ‘Yan Wasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An zargi Fifa da gaza biyan bangare na karshe na kudin wasu ‘yan wasa da aka yi yarjejeniya da ita a fadin Turai, wadanda kungiyoyinsu ba su mutunta yarjeniyoyinsu ba kamar yadda majiyoyi daban-daban daga kasashen mabanbanta da suka san matsalar sun ce Hukumar kwallon kafar ta biya wasu kudade da dama, amma ba ta biya bangare na karshe ba na kudin.

Mafi yawan ‘yan wasan da abin ya shafa ba su da abin yi ko kuma sun yi ritaya, wanda kudin zai yi musu amfani matuka a yanzu kuma za a biya kudin ne daga asusun kudaden ‘yan wasan na Fifa, wanda aka kafa a 2020.

  • EFCC Za Ta Binciki Yadda Kudaden Kananan Hukumomi Ke Sulalewa
  • MDD Za Ta Yi Duk Mai Yiwuwa Wajen Taimaka Wa Nijeriya Kawo Karshen Talauci

Kuma ya kamata Fifa ta biya wadannan kudade a watan Satumbar shekara ta 2023 kuma ‘yan wasa sama da 30 ne ke fama da matsalar kudi, kuma an roki Fifa ta taimaka ta saki kudin da suka kai fan miliyan 3.09 da aka rike na ‘yan wasa dari hudu da ashirin.

A yanzu haka Fifa na rikici da kungiyar manyan kwararrun ‘yan wasan duniya kan yawan wasanni da ake samu su a mataki na kasashe wanda hakan yasa yanzu yan wasa suke yawan zuwa ciwo wanda suke yin jiyya.

Itama kungiyar Fifpro, wadda ke da goyon bayan kungiyar kwararrun ‘yan wasa, ta yi amannar wasannin sun yi wa ‘yan wasa yawa, wanda hakan ke jefa su cikin hadarin jin raunuka kuma yan wasan za sus amu damar yin hutu.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

Sai dai inda aka gaza samun daidaito shi ne fadada Club World Cup da aka yi zuwa kungiyoyi 32, wanda aka tsara farawa a badi a kasar Amurka wanda tuni kungiyoyi suka fara korafe-korafe a kan wannan sabon tsarin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan WasaFIFAKwalloWasanni
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za A Bayar Da Kyautar Gwarzon Dan Wasan Afirka A Moroko

Next Post

Rungumar Harkar Noma Mafita Ce Ga Ma’aikata Masu Ritaya

Related

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya
Wasanni

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

40 minutes ago
Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya
Wasanni

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

3 hours ago
Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya
Wasanni

Lamine Yamal Zai Shafe Mako 3 Yana Jinya

23 hours ago
PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai
Wasanni

PSG Ta Doke Barcelona Har Gida A Gasar Zakarun Turai

3 days ago
Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 
Wasanni

Mbappe Ya Jefa Kwallonsa Ta 60 A Gasar Zakarun Turai A Wasan Da Real Madrid Ta Doke Kairat 

3 days ago
Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku
Wasanni

Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

5 days ago
Next Post
An Shawarci Manoman Jihar Kaduna Su Rika Biyan Basussukan Bankuna

Rungumar Harkar Noma Mafita Ce Ga Ma’aikata Masu Ritaya

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

October 4, 2025
An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

An Nada Adamar Kamaye Sarautar Jakadiya A Kasar Ghana

October 4, 2025
Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu

Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu

October 4, 2025
Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

October 4, 2025
Yadda Ake Lemon Tsamiya (Tamarin Juice)

Yadda Ake Lemon Tsamiya (Tamarin Juice)

October 4, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

October 4, 2025
Yadda Za A Magance Amosanin Baki

Yadda Za A Magance Amosanin Baki

October 4, 2025
Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.