• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
in Labarai
0
Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa, akalla mutum 632 ne aka gurfanar a gaban kuliya; bisa laifin lalata kayayyakin gwamnati da wawure dukiyoyin jama’a, a yayin zanga-zangar kuncin rayuwa a jihar.

Mai Magana da yawun Gwamnan Jihar, Sanusi Dawakin Tofa ne; ya tabbatar da gurfanar da wadanda ake zargin a wata sanarwa da ya fitar.

  • Shugaban Zanzibar Ta Tanzania: Ba Za Iya Raba Ci Gaban Afirka Da Sin Ba
  • Firaministan Pakistan: Bunkasuwar Sin Ya Zama Abin Misali Ga Kasar 

Ya bayyana cewa, an cafke mutane 632 da aka gurfanar a ga-ban kotu da laifin lalata dukiyar jama’a a sassan birnin.

Dawakin Tofa ya yi gargadin cewa, kudirin gwamnatin Jihar Ka-no na wanzar da zaman lafiya; ba abu ne da za a tattauna ba, inda ya kara da cewa, wadanda aka samu da laifin barnata dukiyoyin al’umma za su fuskanci fushin doka ba tare da wani bata lokaci ba.

Ya kara da cewa, gwamnatin jihar ta yi shirin samar da dimbin shirye-shiryen horas da matasa sana’o’i daban-daban, domin inganta dogaro da kai da kuma dakile yiwuwar amfani da su wajen tabarbarewar doka da oda.

Labarai Masu Nasaba

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Kakakin, ya kuma sanar da cewa; za a kafa kwamitin bincike na musamman da zai binciki wadanda ke da hannu wajen kashe-kashe da sace-sacen gine-ginen jama’a a fadin jihar.

“Hukumar za, ta yi kokarin gano musabbabin kashe-kashe da lalata gine-ginen jama’a,” in ji shi.

Ya bayyana cewa, masu zanga-zangar dauke da tutocin Kasar Rasha ba su da wata alaka ko ta kusa ko ta nesa da gwamnati, don haka; ya bukaci hukumomin tsaro da su bankado wadanda ke sanya su da kuma manufarsu.

A cewarsa, masu zanga-zangar na gaskiya a jihar; sun mika kokensu da bukatunsu ga gwamnati, wanda ya ce za a mika su ga shugaba Bola Tinubu.

Ya kara da cewa, gwamnatin jihar ta yi shirin samar da dimbin shirye-shiryen horas da matasa sana’o’i daban-daban, domin inganta dogaro da kai da kuma dakile yiwuwar amfani da su wajen tabarbarewar doka da oda.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BarnagwamnatikanoZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ganduje Ya BuÆ™aci A HaÉ—a Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari’a

Next Post

Yadda Allah Yake Nuna Tausayi Da Girmama Manzon Allah S.A.W (2)

Related

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

2 hours ago
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam
Labarai

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

3 hours ago
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara
Tsaro

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

6 hours ago
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

7 hours ago
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi
Labarai

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

8 hours ago
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu
Manyan Labarai

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

9 hours ago
Next Post
Yadda Allah Yake Nuna Tausayi Da Girmama Manzon Allah S.A.W (2)

Yadda Allah Yake Nuna Tausayi Da Girmama Manzon Allah S.A.W (2)

LABARAI MASU NASABA

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

August 10, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

August 10, 2025
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

August 10, 2025
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

August 10, 2025
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

August 10, 2025
NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.