• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

by Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa, akalla mutum 632 ne aka gurfanar a gaban kuliya; bisa laifin lalata kayayyakin gwamnati da wawure dukiyoyin jama’a, a yayin zanga-zangar kuncin rayuwa a jihar.

Mai Magana da yawun Gwamnan Jihar, Sanusi Dawakin Tofa ne; ya tabbatar da gurfanar da wadanda ake zargin a wata sanarwa da ya fitar.

  • Shugaban Zanzibar Ta Tanzania: Ba Za Iya Raba Ci Gaban Afirka Da Sin Ba
  • Firaministan Pakistan: Bunkasuwar Sin Ya Zama Abin Misali Ga Kasar 

Ya bayyana cewa, an cafke mutane 632 da aka gurfanar a ga-ban kotu da laifin lalata dukiyar jama’a a sassan birnin.

Dawakin Tofa ya yi gargadin cewa, kudirin gwamnatin Jihar Ka-no na wanzar da zaman lafiya; ba abu ne da za a tattauna ba, inda ya kara da cewa, wadanda aka samu da laifin barnata dukiyoyin al’umma za su fuskanci fushin doka ba tare da wani bata lokaci ba.

Ya kara da cewa, gwamnatin jihar ta yi shirin samar da dimbin shirye-shiryen horas da matasa sana’o’i daban-daban, domin inganta dogaro da kai da kuma dakile yiwuwar amfani da su wajen tabarbarewar doka da oda.

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Kakakin, ya kuma sanar da cewa; za a kafa kwamitin bincike na musamman da zai binciki wadanda ke da hannu wajen kashe-kashe da sace-sacen gine-ginen jama’a a fadin jihar.

“Hukumar za, ta yi kokarin gano musabbabin kashe-kashe da lalata gine-ginen jama’a,” in ji shi.

Ya bayyana cewa, masu zanga-zangar dauke da tutocin Kasar Rasha ba su da wata alaka ko ta kusa ko ta nesa da gwamnati, don haka; ya bukaci hukumomin tsaro da su bankado wadanda ke sanya su da kuma manufarsu.

A cewarsa, masu zanga-zangar na gaskiya a jihar; sun mika kokensu da bukatunsu ga gwamnati, wanda ya ce za a mika su ga shugaba Bola Tinubu.

Ya kara da cewa, gwamnatin jihar ta yi shirin samar da dimbin shirye-shiryen horas da matasa sana’o’i daban-daban, domin inganta dogaro da kai da kuma dakile yiwuwar amfani da su wajen tabarbarewar doka da oda.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba
Manyan Labarai

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba
Manyan Labarai

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Next Post
Yadda Allah Yake Nuna Tausayi Da Girmama Manzon Allah S.A.W (2)

Yadda Allah Yake Nuna Tausayi Da Girmama Manzon Allah S.A.W (2)

LABARAI MASU NASABA

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

Kwankwaso Ya Gargaɗi Trump Kan Barazana Ga Nijeriya

November 2, 2025
Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.