• English
  • Business News
Sunday, October 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Zargin Sojoji Da Kisan Fulani Makiyaya 39 A Nasarawa

by Sadiq
3 years ago
Fulani

Wani harin bam da ake zargin sojoji ne suka kai, ya yi sanadiyyar mutuwar Fulani makiyaya akalla 39, yayin da wasu da dama suka samu raunuka a wani kauye da ke Jihar Nasarawa.

A cewar Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Nasarawa, Maiyaki Muhammad Baba, lamarin ya faru ne a kauyen Rukubi wanda ke daf da iyakar jihar da Jihar Benuwe, inda aka kirga gawarwakin makiyaya 27 da kuma dabbobi masu tarin yawa, ko da ya ke kungiyar Miyetti Allah ta ce adadin ya kai mutane 39.

  • Majalisa Ta Tabbatar Da Arase A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar Kula Da ‘Yansanda
  • Kan Wane Dalili Google Ya Ce ‘Dangote Ne Mamallakin Nijeriya’ ?

Wata majiya ta rawaito Kungiyar Miyetti Allah na zargin cewa jirgin sojojin sama ne ya suka kaddamar da harin kan makiyaya, batun da har zuwa yanzu sojojin ba su musanta ba ko kuma bayar da ba’asi kan dalilin farmakin.

MACBAN cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakinta, Muhammad Nura ta bukaci sojojin su bayar da ba’asin kan kisan Makiyayan wadanda ke kan hanyarsu ta dawowa daga biyan tarar Naira miliyan 29 da Jihar Benuwe ta sanya musu bayan karya dokar kiwo.

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule wanda ya sha alwashin gudanar da binciken kan lamarin, ya ce an yi amfani da jirage marasa matuka wajen kai harin a ranar Laraba, wanda ya kashe makiyaya 38 tare da shanunsu.

LABARAI MASU NASABA

Trump Da Al-Sisi Za Su Jagoranci Taron Zaman Lafiya Dawwamammiya Ta Gaza A Masar

Yaƙi Da Boko Haram: An Kashe Sojoji 2,700 A Shekara 12 – Janar Irabor

Gwamnan, ya bukaci a kwantar da hankali a yankin da lamarin ya faru wato kan iyakar jihohin Nasarawa da Benuwe yankin da ake yawan samun rikice-rikice tsakanin manoma da makiyaya a Nijeriya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gaza
Manyan Labarai

Trump Da Al-Sisi Za Su Jagoranci Taron Zaman Lafiya Dawwamammiya Ta Gaza A Masar

October 12, 2025
‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutum Dubu 100 Tare Da Tarwatsa Mutane Miliyan 2 —Irabor
Manyan Labarai

Yaƙi Da Boko Haram: An Kashe Sojoji 2,700 A Shekara 12 – Janar Irabor

October 12, 2025
Gwamna Sani Ya Gana Da Ministan Ayyuka Domin Ganin An Kammala Aikin Titin Abuja Zuwa Kaduna 
Manyan Labarai

Gwamna Sani Ya Gana Da Ministan Ayyuka Domin Ganin An Kammala Aikin Titin Abuja Zuwa Kaduna 

October 12, 2025
Next Post
Majalisar Dokoki Ta Yi Barazanar Kama Emefiele Kan Rashin Bayyana A Gabanta

Majalisar Dokoki Ta Yi Barazanar Kama Emefiele Kan Rashin Bayyana A Gabanta

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

October 12, 2025
Gaza

Trump Da Al-Sisi Za Su Jagoranci Taron Zaman Lafiya Dawwamammiya Ta Gaza A Masar

October 12, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

October 12, 2025
‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutum Dubu 100 Tare Da Tarwatsa Mutane Miliyan 2 —Irabor

Yaƙi Da Boko Haram: An Kashe Sojoji 2,700 A Shekara 12 – Janar Irabor

October 12, 2025
Yadda Ake Gurasa Ta Semovita

Yadda Ake Gurasa Ta Semovita

October 12, 2025
Daga Karshe Tawagar Super Eagles Ta Sauka A Uyo Bayan Saukar Gaggawa A Angola

Daga Karshe Tawagar Super Eagles Ta Sauka A Uyo Bayan Saukar Gaggawa A Angola

October 12, 2025
Macron Na Ci Gaba Da Shan Matsin Lamba Daga ‘Yan Adawa Da Tsofaffin Na Hannun Damansa

Macron Na Ci Gaba Da Shan Matsin Lamba Daga ‘Yan Adawa Da Tsofaffin Na Hannun Damansa

October 12, 2025
Ko Afirka Za Ta Samu Kujerar Dindindin A Kwamitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya?

Ko Afirka Za Ta Samu Kujerar Dindindin A Kwamitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya?

October 12, 2025
Gwamna Sani Ya Gana Da Ministan Ayyuka Domin Ganin An Kammala Aikin Titin Abuja Zuwa Kaduna 

Gwamna Sani Ya Gana Da Ministan Ayyuka Domin Ganin An Kammala Aikin Titin Abuja Zuwa Kaduna 

October 12, 2025
Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza

Wang Yi: Sin Na Maraba Da Dukkanin Matakai Na Dawo Da Zaman Lafiya A Gaza

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.