ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, November 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ASUU Ta Fara Gangamin Shiga Yajin Aiki Yayin Da Gwamnatin Tarayya Ta Kasa Cika Alkawari

by Idris Aliyu Daudawa
11 months ago
ASUU

Da akwai alamun jami’oi za su fara wani yajin aikin da za s a al’amuran koyarwa su tsaya, yayin da gwamnatin tarayya ta kasa cika alkawarin yarjejeniyar da ta sa hannu da kungiyar Malaman jami’oi ta kasa (ASUU).

Jaridar Guardian ta bada rahoton cewa kungiyar ta damu kwarai kan rashin cika alkawarin da gwamnatin tarayya ta yi da ita, na samar da Naira bilyan 200 kowace shekara wanda aka yi 2009 kudaden da za bunkasa jami’oin Nijeriya.

  • Sin Da Amurka Sun Tsawaita Yarjejeniyar Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kimiyya Da Fasaha Da Karin Shekaru 5
  • Bankin Duniya Da Hukumar Lamuni Ke Yi Wa Tsarin Ilimin Nijeriya Zagon-kasa – ASUU

Babban jami’in kungiyar da baya son a ambaci sunansa, ya bayyana cewa kungiyar ta shiryawa tafiya yajin aikin, muddin dai gwamnati ta ki sakin kudin saboda ayyukan da ake yi masu muhimmanci da suke karkashin kungiyar, shirye suke su fara yajin aiki idan har Shugaban kasa bai sa an bada kudaden ba.

ADVERTISEMENT

Wata majiya tace matakin na, ASUU da har yanzu ba’a bayyana shi ba, ya tsaya kan rashin cika alkawarin da gwamnati ta yi na cika alkawarin da tayi tare da kungiyar a shekarar 2009 kan tsarin bukatunsu.Tsarin da aka dauka a matsayin mai canza al’amura wajen sake farfadowa da bunkasa abubuwan more rayuwa da za su taimakawa bunkasar ilimi a Jami’oin Nijeriya.

Majiyar ta ce shi shirin tafiya yajin aikin da za a yi ya dogara ne kan samun matsaya wadda ake sa ran cimmawa bayan taron da za a yi  na kwamitin zartarwa nan gaba bada dadewa ba.

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Tsohuwar Shugabar Bangladesh Hukuncin Kisa

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

A wani ci gaban da aka samu wani babban kusa, na cibiyar kulawa da ayyuka ta jami’ar Jos Dr. Tunde Olagunjembi, wanda shi ne babban mai bincike ne, daga Jami’ar har ila yau kuma Malamin, ya ba Shugaban kasa shawarar kada ya yi watsi da  tsarin da aka fara wanda an yi shi ne, domin samar da kudade ga Jami’oin gwamnati saboda ci gabansu. Tsarin da aka fara an kirkiro shi ne domin a samu yin gyara kan abubuwan more rayuwa da suka lalace da kuma samar da kayan koyarwa a manyan makarantu.

Olagunjembi ya yi kira da Shugaban kasa ya ci gaba da tsarin da aka fara domin samun ci gaban yadda ake tafiyar da ilimin Jami’oi.

Ya yi kira da Shugaban kasa da kada ya bata lokaci ya amince saboda ci gaba na yin ayyukan, a makarantu da suke a karkashin tsarin.

Ya lashi takobin al’ummar Jami’a da kungiyar ASUU sun kosa da ganin yadda za a ci gaba da ayyukan a karkashin wannan mulkin.

Babban mai fada aji a Jami’a ya kara bayyana cewa samun dorewar karatu a makarantu hakan na faruwa ne sanadiyar sadaukar da kan da ‘yan kungiyar ta ASUU suka yi wadanda suka yanke shawarar za su ba Shugaban kasa lokaci domin ya samu damar tsai da hankalinsa kan ayyukan dake gabansa.

Sai dai kuma duk da hakan ya ja kunne cewar ruwa ya kusa karewa dan Kada,kamata ya yi Shugaban kasa ya dauki matakan da suka kamata wajen samar da kudade  don ci gaban ayyukan da aka fara.

Kamar yadda yace gabatar da, fara amfani samar da kudade saboda a samu aiwatar da tsarin yin ayyuka, hakan ta yiyu ne saboda yarjejeniyar da aka yi tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar ASUU, abin ya ta’allaka ne saboda ayi amfani da shawarwarin kwamitin ya bayar, domin ayi maganin matsalolin da ake fuskanta a manyan makarantu/ Jami’oin Nijeriya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tsohuwar Firaministan Bangaladesh Sheikha Hasina,
Kasashen Ketare

An Yanke Wa Tsohuwar Shugabar Bangladesh Hukuncin Kisa

November 17, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya
Ilimi

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Kasashen Ketare

Trump Ya Yi Barazanar Maka BBC A Kotu Tare Da Neman Diyyar $1bn

November 11, 2025
Next Post
Nijeriya Za Ta Shiga Cikin Manyan Kasashe Masu Fitar Da Amfanin Gona A 2025 – Tinubu

Nijeriya Za Ta Shiga Cikin Manyan Kasashe Masu Fitar Da Amfanin Gona A 2025 – Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

Gwamnatin Sin Ba Ta Taba Bukatar Kamfanoni Su Tattara Ko Adana Bayanai Ba Bisa Ka’ida Ba Kuma Ba Za Ta Yi Hakan Ba 

November 17, 2025
Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Adadin Motocin Da Sin Ke Fitarwa Waje Ya Karu Da Kashi 15.7 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

Farashin Kayan Abinci Na Cigaba Da Sauka A Jihohin Arewa Maso Gabas

November 17, 2025
An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

November 17, 2025
NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.