Limamin Juma’a Na Masallacin Titin Maiduguri, Sheikh Dahiru Lawal, Ya Rasu A Kaduna
Allah ya yi wa babban limamin masallacin Juma'a da ke kan titin Maiduguri a Jihar Kaduna, Sheikh Dahiru Lawal Abubakar,...
Allah ya yi wa babban limamin masallacin Juma'a da ke kan titin Maiduguri a Jihar Kaduna, Sheikh Dahiru Lawal Abubakar,...
Buhari zai halarci taron shugabannin ƙungiyar Commonwealth ta ƙasashe rainon Ingila da ke gudana a ƙasar Rwanda.
Cikin kunshin sabbin sunayen ministocin da za su maye gurbin wadanda suka sauka akwai Hon. Umar El-Yakub (Kosheshshe) daga Kano...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya aikewa majalisar dattijai wasika, inda ya bukaci majalisar dattijai da ta tabbatar da sunayen ministocin...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta sanar da Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya...
Dan takarar kujerar Sanata a karkashin jam’iyyar APC mai wakiltar Yobe ta Arewa a jihar Yobe, Hon. Bashir Sheriff Machina,...
Ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya zaɓi Doyin Okupe a matsayin mataimakinsa na riƙo...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Tinubu, ya ce ya mika sunan abokin takararsa a...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Tinubu, ya bayyana sunan Alhaji Kabir Ibrahim Masari a...
Babban mai neman kujerar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar PDP kuma gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, bai halarci taron bikin...
© 2024 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2024 Leadership Media Group - All Right Reserved.