Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe
Majalisar Dattawan Nijeriya ta buƙaci Babban Hafsan Sojin Ƙasa da Sufeto Janar na ’Yansanda da su gaggauta tura ƙarin jami’an...
Majalisar Dattawan Nijeriya ta buƙaci Babban Hafsan Sojin Ƙasa da Sufeto Janar na ’Yansanda da su gaggauta tura ƙarin jami’an...
Ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin, ya gudanar da taron manema labarai a safiyar yau Laraba, inda hukumar...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan ware Naira biliyan 6.44 a cikin kasafin kuɗin gwamnati domin...
A yau Laraba ne kwararru biyu a fannin kandagarkin cututtuka na kasar Sin da hukumar kula da cututtuka ta Sin...
Majalisar Dattawan Nijeriya ta amince da bayar da tallafin Naira miliyan 50 ga iyalan malamai biyu da aka kashe yayin...
Yayin da yake rangadi a birnin Shanghai na kasar Sin a yau Laraba, shugaban kasar Xi Jinping ya jaddada cewa, daukaka sabunta birni mai inganci na da muhimmanci ga zamanantar da birnin. Ya yi kira da a aiwatar da cikakken ra’ayin nan na mayar da hankali kan bukatun jama’a, kana a lura sosai yayin da ake aiwatar da aikin sabunta birnin da ci gaba da inganta walwala da farin ciki da tsaron mazauna. Yayin rangadin, shugaba Xi ya nanata cewa, kasar na cikin wani muhimmin lokaci na tunkarar ambaliya. Don haka, ya bukaci yankuna da sassa masu ruwa da tsaki su gudanar da cikakken binciken hadura da barazana da za a iya gamuwa da su. Haka kuma su dauki matakan kandagarkin ambaliya da taikata aukuwarta da gudanar da ayyukan gaggawa na kai dauki, tare da tabbatar da kare rayuka da dukiyoyi yadda ya kamata. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Kotun Iyali da ke zamanta a Fatakwal ta samu wani tsoho mai shekara 75, Promise Chukwumatti, da laifin lalata da...
A farkon watan Yuli, sakamakon guguwar "Maysak" da ta afku, an sami mummunar ambaliyar ruwa a yankin Guangxi da ke...
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin DuniyaShahararriyar cibiyar buga littattafan kimiyya ta duniya...
Hukumar kwastam ta kasar Sin ta fitar da alkaluma a yau Talata da ke nuna cewa, a rabin farko na...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.