• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu (7)

by Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
in Labarai
0
Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu (7)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’in ilimi yana da gudunmawar da zai rika bada wa ta ɓangaren gyara yaddagaban dalibai da makarantu za su kasance.

Don haka muhimman abubuwan da ake sa ran gani daga jami’in ilimi yana da su sun hada da ya san yadda zai riƙa yin hulɗa da al’umma, saboda ya samu damar bada shawarwari, da kuma abinda ake sa ran zai iya faruwa ko zuwa, kamar yadda ya dace, yana da masaniyar yadda za a tafiyar da jagoranci, domin alƙiblar makaranta ta zama mai kyau, ya kuma zama mai basirar kasancewa yana cikin shirin amaganin duk wata matsalar data shafi ilimi wadda ka iya tasowa.

  • Tinubu Ya Buƙaci A Mayar Wa BUK Filin Rimin Zakara Da Ake Taƙaddama A Kai
  • Haƙar Ma’adanai Na Sa Yara Ficewa Daga Makaranta A Jos

Su kasance lalle suna sha’awar da kaunar duk wani lamarin da ke da alaka da ilimi, su kuma kasance suna da wayoi, basira, ko kwarewar da za su iya jan hankalin wasu.

Jami’in ilimi akwai bukatar su kasance suna saurarar ra’ayin kowa su kuma rika bayyana abinda suke nufi da yadda suka fahimci shi lamarin da ake magana kan shi,ba domin komai ba sai saboda daga karshe ‘yan makaranta ya zama sun fahimci ko gane duk abubuwan da ake koya masu.

Yadda jami’in ilin iimi zai yi aiki da Iyaye da kuma sauran al’umma

Labarai Masu Nasaba

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

Jami’in ilimi kwararre wanda yake aiki a bangaren ilimi shi ne kuma ke da alhakin wajen tafiyar da lamurran ilimi da suka shafi tsare- tsare da manufofin ilimi, suna tafiya kamar yadda ya dace. Ɗaya daga cikin manufofinsa da ke da amfani ita ce yin aiki kafada- kafada da Iyaye da kuma sauarn mabobin al’umma da kuma tabbatar ana tafiya tare wajen lamarin daya shafi ilimin ‘ya’yansu.

Irin hakan ya kamata ya hada masu da shirya tarurruka, tarurrukan horarwa, domin a samar da labaran da suke da alaka da ba Iyaye shawara,kai har ma da hadin kai kungiyoyin al’umma, da hukumomi,domin samar da wata da wasu hanyoyin da za su taimakawa dalibai.

Babban burin jami’in ilimi shi ne ya samu damar taimakawa domin samun sakamako mai inganci ga dalibai, iyalai, da kuma al’umma, sai kuma samar da lamarin dai rika taimakawa kowane lokaci ba tare da gajiya ba ko samun watra matsala sai dai ci gaba mai dorewa a kowane hali ga kowa da kowa.

Irin gudunmawar da jami’in ilimi ke badawa wajen samun ingancin abinda zai amfani ganewar abubuwan da ake koyawa daibai da Malamai

Jami’in ilimi yana bada muhimmiyar gudunmawa wajen tsara rayuwar karatu ta ilimin su dalibai wajen ganin ko wane lokaci ana samun ci gaba mai gamsarwa dangane da hazaƙarsu.

Hakkin su ne su tabbatar da makarantu da Malamai suna dai dai da juna su da Malamai manufa anan Malamai suyna koya abinba ya kamata kamar yadda yake cikin manhajar karatu domin samar da ilimi mai nagarta.

Ta yadda za su rika bibiyar yadda ake koyarwa su kasance babu wata amaja, hanyoyi/ dabarun koyarwa, sai yadda dalibai suke fahimtar abinda/ abubuwan da ake koya masu, domin su gano irin wuraren da su Malaman ya dace su kara maida himma domin su dalibai hazakarsu ta karu domin amfanar kansu da kuma al’umma a gaba.

Kai har ma suna wayar da kan al’umma kan muhimman lamurra kamar yadda irin halayyar da su daliban suke da ita, wadda idan aka barai abin ya ci gaba da tafiya a gaba akwai babbar matsalar da a tunkara, saboda irin hakan yana iya shafar lamarin karatun su daliban, abin kuma na iya shafar hazakarsu.

Daga karshe jami’an ilimi wasu muhimman mutane, jami’ai ne da bai kamata ayi masu rikon sakainar ka shi ba, domin suna da babban muhimmanci ga dalibai, Iyaye, da kuma Malamai gaba daya.

Irin gudunmawa da lamarin fasaha yake ga ayyukan jami’in ilimi

Lamarin bangaren fasaha yana bada muhimmiyar gudunmawar tafiyar da aikin sa saboda ta kan ba shi dama ta yin bincike, ya kuma duba da kuma/Nazari kan abinda ya samu domin ya samar da dabaraun koyarwa.Bugu da kari kuma hakan na ba shi dama yadda zai byi mu;amala da mutane kamar su Malamai, shugabannin fannin mulki, da kuma sauarn,

Malamai ko da iya kasance yana amafani ne da fashar sadarwa ta zamani wajen irin hanyoyin da zai bi ko dabaru wajen koyarwa, ya ce fasaha tana taimaka ma say a kasance koda wane lokaci ya ma yana cikin shirin abinda ka iya tasowa, fasaha k9o lamarin ta yana matukar taimakawa, domin samun hanyar da zai amfani da ita wajen gane irin tafarkin ilimin da zai yi amfani da shi domin tabbatar cewa daga karshe ‘yan makaranta ko dalibai za su samun .

Yadda jami’in ilimi yake mu’amala da sauran kwararru a bangaren ilimi

Jami’in ilimi shi en mutumin da ya kamata ya tabbatar da cewa duk wasu manufofi ko tsare- tsaren ilimi yana bi da amfani da su kamar yadda ya dace, duk kuma matakin da ake bukatar ilimi ya zama ya kasance.

Ta hanyar hada kai da wasu kwararru ta bangaren ilimi jami’in ilimi ana bukatar yin hakan domin shi jami’in ilimi ya san yadda zai tafiyar da aikinsa kamar yadda ake tsammanin hakan daga gare sa.Wannan ya hada da yi aiki da Malaman makaranta, shugabannin makaranta, mambobin tafiyar ko gudanar da makarantun,da sauran jami’an ilimi domoin a samar da kuma gudanar da sabbin tsare- tsare ko manufofin ilimi da hanya mafi dacewa da za a tafiyar ko gudanar da su.Dole ne jami’in ilimi ya rika yin lamurransa babu rufa- rufa tare da masu fada aji ya zama lalle ana ci gaba da aiwatar yin abubuwa domin amfanin kowa, wato duk masu ruwa da zaki da suka hada da dalibai da Malamai,da kuma al’umma gaba daya.

Daga karshe shi jami’in ilimi ana sa ran za iyi amfani da duk dabarun da suka kamata domin tabbatar da ana samun nasara yadda dalibai zai kai ga cimma burin mizanin da ake son ya cimmawa da kuma ci gaban lamauran ilimi baki daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AyyukaIlimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tattaunawa Kan Ƙurajen Fuska (Pimples)

Next Post

Shugaban Pakistan: Ci Gaban Kasar Sin Al’amari Ne Mai Kyau

Related

Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno
Manyan Labarai

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

26 minutes ago
Sanusi
Manyan Labarai

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

11 hours ago
Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 
Labarai

Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

14 hours ago
Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

15 hours ago
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Ondo Da Shugaban Masu Rinjaye Sun Yi Murabus
Manyan Labarai

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Ondo Da Shugaban Masu Rinjaye Sun Yi Murabus

18 hours ago
Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki
Manyan Labarai

Shehu Sani Ya Buƙaci Shugabannin Arewa Su Mara Wa Tinubu Baya Ya Yi Shekaru 8 A Kan Mulki

21 hours ago
Next Post
Shugaban Pakistan: Ci Gaban Kasar Sin Al’amari Ne Mai Kyau

Shugaban Pakistan: Ci Gaban Kasar Sin Al’amari Ne Mai Kyau

LABARAI MASU NASABA

Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

June 4, 2025
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

June 3, 2025
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

June 3, 2025
Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

An Samu Karuwar Kaso 2.7 Na Yawan Tafiye-Tafiye Zuwa Ketare Yayin Hutun Bikin Dragon Boat Na Kasar Sin

June 3, 2025
Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

Sallah: Gwamnatin Kebbi Ta Raba Naira Miliyan 337 Ga Mata 11,229 

June 3, 2025
Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

Yanzu-yanzu: JUSUN Ta Dakatar Da Yajin Aikin Da Fara A Faɗin Ƙasa Baki Ɗaya

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.