• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Gwamnati Ce Kadai Za Ta Magance Yawan Barace-Barace Ba

by Ibrahim Bala
1 year ago
in Marurun Zuciya
0
Ba Gwamnati Ce Kadai Za Ta Magance Yawan Barace-Barace Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu Alaikum Warahmatullahi Ta’ala Wa Barakatuhu.

Barkan ku da wannan lokaci, cikin filinmu na MARURUN ZUCIYA, fili na musamman wanda muke tattaunawa a kan abubuwan da suke ci wa al’umma tuwo a kwarya, kamar kowane mako yau ma filin na tafe da wani batun da za mu yi magana a kai.

A wannan karan zan yi magana ne a kan barace-barace, alal hakika kowa ya riga ya sani babu kyau, kuma a yadda masana masu ilimi suke fada cewar; yawan barace-barace yana kawo talauci.

Wanda a arewacin Najeriya abun ya zo da sabon salo ta hanyar yin bara ta ko’ina, ba namiji ba mace, ba babba ba yaro, ba tsoho ba tsohuwa, ba budurwa ba saurayi, bara ta zo da abubuwa kala daban-daban, wasu ma ba za su kwatantu ba. Shin ta ina za mu magance wannan matsalar?

Kira na ga dukkanin wanda ya ke da, ikon fada a ji ko gyarawa a arewacinmu daya kalli al’amarin da idon basira, domin gaba abun ba zai haifar da da mai ido ba. Shin ta ya za mu magance wannan matsalar?

Labarai Masu Nasaba

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana (2)

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 

Abun dubawa da nazari shi ne; idan za ka taimaki dan wani to, ka sani danka ka taimaka. Domin idan kana magidanci kana ganin ‘ya’yanka kawai ka ke taimakawa to, wadanda baka taimakawa ba su ne fa abokan ‘ya’yanka, idan wadannan yaran baka yi kokarin hanasu bara ba to, wataran kai ma za ka iya mutuwa ba tare da ka samu me taimakawa danka ba, haka rayuwa take, amma idan ka gina wani to, shi ma zai zo ya taimaki danka.

Ni ina ganin ta hanyoyin da za a magance bara banda gwamnati, ba iya gwamnati ce kadai za ta magance yawan barace-baracen nan ba, mu kalli al’amarin, idan yunwa ce da fatara da halin da a ke ciki na wannan yanayi shi ne; Idan marayu ne mu dauki gabar taimakawa marayu ta gidaje, idan abinci ne mu taimaka musu da abinci, idan kuma babu marayun to, mu kalli almajirai koda mutum daya ne mu dauki kwano ya rika bawa kowanne almajiri, domin abun yayi yawa.

Mu kalli hanyoyi da gabobi ta yadda za mu magance wannan matsalolin gaskiya abun kunya ne, gaba abun ba zai haifar mana da abu mai kyau ba, saboda kullum abun sake gaba ya ke yi, kara rubanya ya ke, manyanmu da shuwagabanninmu su kuma sun ki kallon abun a matsayin wani al’amari ne da zai iya shafar arewa kuma ya ba mu matsala nan gaba.

Idan ka yi taimako kanka da ‘ya’yanka ka taimaka, Allah ya tsare mu ya kare mu, Allah ya kawo mana mafita cikin wannan al’amarin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Barace-baracegwamnati
ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsalar Sakin Aure Bisa Hujjar Neman Abokiyar Arziki

Next Post

Gimbiyoyin Kannywood (1)

Related

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 
Marurun Zuciya

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana (2)

6 months ago
Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 
Marurun Zuciya

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki 

6 months ago
Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki (1)
Marurun Zuciya

Halaye 8 Na Rayuwa Da Aka Fi So A Yi Shiru Maimakon Magana A Ciki (1)

1 year ago
Ya Kamata Mu Dore Da Ibadu Da Kyawawan Halayenmu Na Ramadan
Marurun Zuciya

Ya Kamata Mu Dore Da Ibadu Da Kyawawan Halayenmu Na Ramadan

1 year ago
Kuncin Rayuwa: Jan Hankali Ga Iyaye Da Yayyen ‘Yan Mata
Marurun Zuciya

Kuncin Rayuwa: Jan Hankali Ga Iyaye Da Yayyen ‘Yan Mata

1 year ago
Ya Kamata Iyaye Ku Yi Wa Tufkar Hanci…
Marurun Zuciya

Ya Kamata Iyaye Ku Yi Wa Tufkar Hanci…

1 year ago
Next Post
Gimbiyoyin Kannywood (1)

Gimbiyoyin Kannywood (1)

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan ÆŠaurin Aure A Filato – Uba Sani

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan ÆŠaurin Aure A Filato – Uba Sani

June 24, 2025
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don ÆŠaukar Mbeumo Daga Brentford

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don ÆŠaukar Mbeumo Daga Brentford

June 24, 2025
Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

June 24, 2025
Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

June 24, 2025
Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

June 23, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

June 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

GargaÉ—in Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

June 23, 2025
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

June 23, 2025
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.