ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gimbiyoyin Kannywood (1)

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Kannywood

Tarihin masana’antar Kannywood ba zai cika ba sai an saka sunan Fati Muhammad,wadda tana daya daga cikin tsoffin jaruman da suka taka rawar gani wajen ganin masana’antar ta tsaya da kafafunta a daidai lokacin da take rarrafe.

Fatima Muhammad ta fara harkar fim a shekarar 2000, wanda a wancan lokacin ta fito a manyan fina-finai da suka hada da Sangaya, Marainiya, Babban Gari da sauransu, ba za a taba mantawa da rawar ganin da Fati ta taka a tarihin Kannywood ba.

  • Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Cimma Sabbin Matakai A Fannin Yada Ilimin Akidu Da Siyasa
  • Masu Masana’antu Na Kasar Sin Sun Raba Fasahohinsu A Majalisar Dinkin Duniya
  • Rukayya Dawayya

Kannywood

ADVERTISEMENT

Rukayya Dawayya wadda sunanta ta karade koina musamman masu sha’awar kallon fina-finan Hausa tun a shekarar 2000 inda ta fara fitowa a cikin shirinta mai suna Dawayya, jarumar wadda ta fito a fina finai fiye da 150 ta samu tagomashi a tsakanin masoya wadanda ke fatan kallon fina finanta a kodayaushe.

Shaharar da Rukayya Dawayya ta yi musamman a arewacin Nijeriya ya sa ta zamo daya daga cikin manyan jarumai masu samun tallace tallace daga manyan kamfanoni, haka zalika jarumar tana hadawa da siyasa a cikin manyan al’amura da ta saka a gaba.

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

  • Jamila Nagudu

Kannywood

Jamila Umar wadda aka fi sani da Jamila Nagudu na daya daga cikin manyan jarumai mata a masana’antar Kannywood wadanda Allah ya zubawa basira wajen nishadantarwa da ilimantarwa ta hanyar fina finanta,tana kuma daya daga cikin jarumai mata wadanda suka shafe shekaru da dama ana damawa dasu a cikin masana’antar.

Jarumar ta fito a manyan fina finan masana’antar Kannywood da suka hada da Indon Kauye, Ruwan Dare, Jamila Da Jamilu da sauransu, Jamila ta fito a fina finai fiye da 200 a tarihi haka kuma ta samu kyaututtuka da dama a wannan fage nata na jarumar Kannywood.

  • Hadiza Aliyu Gabon

Kannywood

Jaruma Hadiza Aliyu Gabon wadda akafi sani da Gabon a takaice ta zama daya daga cikin manyan jarumai mata da masana’antar Kannywood take alfahari dasu tsawon shekaru, daga wani kauye kusa da birnin Librebille zuwa Kano, daga malamar makarantar Firamare zuwa jarumar fina finan Hausa Hadiza Gabon ta taba lashe kyautar gwarzuwar Kannywood a farkon shekarunta na fara harkar fim.

Hadiza ba a fina finan Kannywood kawai ta tsaya ba, ta tsallaka har zuwa kudancin Nijeriya inda ta fito a wasu fina finan Nollywood, ta samu tallace tallace daga manyan kamfanoni a Nijeriya da suka hada da MTN, Glo da Dangote.

Kannywood
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Real Madrid Ta Kammala Ɗaukar Bernardo Silva Daga Man City
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Afirka Ta Kudu Ta Kafa Mummunan Tarihi A Gasar Kofin Duniya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    An Rufe Makarantu A Mexico Saboda Fara Gasar Kofin Duniya

MASU ALAKA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro
Nishadi

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Nishadi

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

May 23, 2026
Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano
Nishadi

Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano

May 16, 2026
Next Post
Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

LABARAI MASU NASABA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.