ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gimbiyoyin Kannywood (1)

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Kannywood

Tarihin masana’antar Kannywood ba zai cika ba sai an saka sunan Fati Muhammad,wadda tana daya daga cikin tsoffin jaruman da suka taka rawar gani wajen ganin masana’antar ta tsaya da kafafunta a daidai lokacin da take rarrafe.

Fatima Muhammad ta fara harkar fim a shekarar 2000, wanda a wancan lokacin ta fito a manyan fina-finai da suka hada da Sangaya, Marainiya, Babban Gari da sauransu, ba za a taba mantawa da rawar ganin da Fati ta taka a tarihin Kannywood ba.

  • Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Cimma Sabbin Matakai A Fannin Yada Ilimin Akidu Da Siyasa
  • Masu Masana’antu Na Kasar Sin Sun Raba Fasahohinsu A Majalisar Dinkin Duniya
  • Rukayya Dawayya

Kannywood

ADVERTISEMENT

Rukayya Dawayya wadda sunanta ta karade koina musamman masu sha’awar kallon fina-finan Hausa tun a shekarar 2000 inda ta fara fitowa a cikin shirinta mai suna Dawayya, jarumar wadda ta fito a fina finai fiye da 150 ta samu tagomashi a tsakanin masoya wadanda ke fatan kallon fina finanta a kodayaushe.

Shaharar da Rukayya Dawayya ta yi musamman a arewacin Nijeriya ya sa ta zamo daya daga cikin manyan jarumai masu samun tallace tallace daga manyan kamfanoni, haka zalika jarumar tana hadawa da siyasa a cikin manyan al’amura da ta saka a gaba.

LABARAI MASU NASABA

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa

Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

  • Jamila Nagudu

Kannywood

Jamila Umar wadda aka fi sani da Jamila Nagudu na daya daga cikin manyan jarumai mata a masana’antar Kannywood wadanda Allah ya zubawa basira wajen nishadantarwa da ilimantarwa ta hanyar fina finanta,tana kuma daya daga cikin jarumai mata wadanda suka shafe shekaru da dama ana damawa dasu a cikin masana’antar.

Jarumar ta fito a manyan fina finan masana’antar Kannywood da suka hada da Indon Kauye, Ruwan Dare, Jamila Da Jamilu da sauransu, Jamila ta fito a fina finai fiye da 200 a tarihi haka kuma ta samu kyaututtuka da dama a wannan fage nata na jarumar Kannywood.

  • Hadiza Aliyu Gabon

Kannywood

Jaruma Hadiza Aliyu Gabon wadda akafi sani da Gabon a takaice ta zama daya daga cikin manyan jarumai mata da masana’antar Kannywood take alfahari dasu tsawon shekaru, daga wani kauye kusa da birnin Librebille zuwa Kano, daga malamar makarantar Firamare zuwa jarumar fina finan Hausa Hadiza Gabon ta taba lashe kyautar gwarzuwar Kannywood a farkon shekarunta na fara harkar fim.

Hadiza ba a fina finan Kannywood kawai ta tsaya ba, ta tsallaka har zuwa kudancin Nijeriya inda ta fito a wasu fina finan Nollywood, ta samu tallace tallace daga manyan kamfanoni a Nijeriya da suka hada da MTN, Glo da Dangote.

Kannywood
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kofin Duniya: Yau Falconets Za Su Kece Raini Da Spain
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Za’a Dakatar Da Wasa A Farkon Minti 10 Na Kowane Wasa A Kasar Argentina Saboda Girmama Messi
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Ahanor Kan Fam Miliyan 40

MASU ALAKA

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
Nishadi

Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa

September 5, 2026
Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood
Nishadi

Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

August 29, 2026
Kannywood
Nishadi

Dalilan Da Suka Sa Ba Zan Iya Auren Ɗan Film Ba —Bilkisu Bishasha

August 23, 2026
Next Post
Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

Yau Za A Kece Raini Tsakanin Arsenal Da Manchester United A Old Trafford

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.