• English
  • Business News
Wednesday, August 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Mu Kama Emefiele Ba – DSS

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Ba Mu Kama Emefiele Ba – DSS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS), ta ce ba ta kai mamaya ofishin Babban Bankin Nijeriya ba kamar yadda wasu rahotanni suka nuna.

A cikin wata sanarwa da kakakin hukumar DSS, Peter Afunanya ya fitar, ya kuma ce rundunar ‘yan sandan sirrin ba ta kama gwamnan CBN, Godwin Emefiele ba.

  • Musulman Sun Fusata Da Matakin Gwamnatin Bauchi Kan Makabarta
  • DSS Ta Karyata Yin Kawanya A Shalkwar CBN, Bayan Emefiele Ya Dawo Kan Aiki

Da yake karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka yada na kama shi, kakakin DSS, ya bayyana hakan a matsayin labaran bogi.

“An jawo hankalin Hukumar Tsaro Farin Kaya (DSS) kan labarin karya da ake yadawa cewa jami’anta sun mamaye Babban Bankin Nijeriya tare da kama gwamnansa, a yau 16/1/23. Wannan labari ne na karya kuma yaudara ce,” in ji sanarwar.

A halin yanzu dai Emefiele ya koma bakin aikinsa bayan hutun da ya yi a kasar waje.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

Daraktan Sadarwa na CBN, Osita Nwanisobi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa a ranar Litinin.

Sanarwar ta kara da cewa, “Gwamnan babban bankin ya koma aiki tare da sabunta kwarin guiwa don gudanar da aikinsa gabanin taron kwamitin kula da harkokin kudi na farko (MPC) na shekarar nan a ranar 23 zuwa 24 ga watan Janairu, 2023,” in ji sanarwar.

“Emefiele ya ci gaba da jajircewa wajen gudanar da aikin da ke gabansa daidai don tsarin manufofin shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

A kwanakin baya ne dai DSS ta sanya wa Emefiele kahon zuka wanda suka kai kara kotu bisa zarginsa sa daukar nauyin ta’addanci.

DSS ta garzaya wata kotun Abuja domin samun sahalewa don ta kamo gwamnan babban bankin bisa zargin daukar nauyin ta’addanci da kuma laifukan da suka shafi tattalin arzikin kasa, amma mai shari’a Maryam Hassan ta babbar kotun, ta yi watsi da bukatar ta DSS.

Bayan haka, alkalin ta DSS kama, gayyata, ko tsare Emefiele, inda ta bayyana zargin ta’addancin da DSS ke yiwa gwamnan CBN a matsayin daukar zargi mara tushe.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CBNDaukar NauyiDSSGodwin EmefieleMamayaTa'addanciZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Musulmai Sun Fusata Da Matakin Gwamnatin Bauchi Kan Makabarta

Next Post

Akwai Hatsarin Gaske Mika Mulkin Nijeriya A Hannun Tinubu ko Obi – Atiku 

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

52 minutes ago
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

2 hours ago
Za Mu Nome Dazuka Don Magance Matsalar Tsaro A Neja – Bago
Manyan Labarai

Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin Ɗan Bindiga, Abubakar Abba

7 hours ago
PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi
Manyan Labarai

Tambuwal: ’Yan Nijeriya Sun Soki EFCC Kan Rashin Kama Okowa, Ganduje Da Yahaya Bello

11 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N820 Kan Kowace Lita

12 hours ago
Kano
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Kwangilar Hanyoyi 17 Akan Naira Biliyan 40.8

1 day ago
Next Post
Ya Kamata CBN Ya Sanya Hoton Obasanjo A Jikin Sabbin Kudin Da Za A Sauya Wa Fasali

Akwai Hatsarin Gaske Mika Mulkin Nijeriya A Hannun Tinubu ko Obi - Atiku 

LABARAI MASU NASABA

Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

August 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

August 13, 2025
Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

August 13, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

August 13, 2025
PLA Ta Kori Jirgin Ruwan Yakin Amurka Daga Yankin Ruwan Kasar Sin A Kusa Da Huangyan Dao

PLA Ta Kori Jirgin Ruwan Yakin Amurka Daga Yankin Ruwan Kasar Sin A Kusa Da Huangyan Dao

August 13, 2025
NDLEA Ta Kama Dilolin Ƙwaya 49 A Kano

NDLEA Ta Kama Dilolin Ƙwaya 49 A Kano

August 13, 2025
Za Mu Nome Dazuka Don Magance Matsalar Tsaro A Neja – Bago

Gwamnatin Neja Ta Tabbatar Da Kama Hatsabibin Ɗan Bindiga, Abubakar Abba

August 13, 2025
ADC Ta Dakatar Da Shugabanta Da Wasu Jiga-jigai 3 A Kebbi

ADC Ta Dakatar Da Shugabanta Da Wasu Jiga-jigai 3 A Kebbi

August 13, 2025
An Kama Hakimi Kan Zargin Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyaɗe A Gombe

An Kama Hakimi Kan Zargin Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyaɗe A Gombe

August 13, 2025
PDP Ta Soki Gwamnatin Tinubu Kan Tsare Tambuwal Da EFCC Ta Yi

Tambuwal: ’Yan Nijeriya Sun Soki EFCC Kan Rashin Kama Okowa, Ganduje Da Yahaya Bello

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.