• English
  • Business News
Thursday, May 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Ni Da Sha’awar Takarar Shugaban Ƙasa A 2031 – Nuhu Ribadu

by Abubakar Sulaiman
2 months ago
in Labarai
0
Ba Ni Da Sha’awar Takarar Shugaban Ƙasa A 2031 – Nuhu Ribadu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai ba da shawara kan harkokin tsaro na ƙasa, Nuhu Ribadu, ya ƙaryata ta zargin da ke cewa yana shirin yin takarar shugaban ƙasa a 2031, yana mai cewa hankalinsa yana kan harkokin tsaro da nasarar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.

Ribadu ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, yana mayar da martani ga kalaman da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi a wata hira da aka yi da shi a daren Litinin.

  • Za Mu Tabbatar Da Tsaro Tare Da Habaka Tattalin Arzikin Nijeriya – Nuhu Ribadu 
  • Gwamna Uba Sani Da NSA Ribadu Ba Abokaina Ba Ne — El-Rufai

Ya ce ba zai shiga rikici da El-Rufai ko kowa ba, tare da jaddada cewa duk da munanan kalaman da aka yi a kansa a baya, bai taɓa sukar tsohon gwamnan ba.

“Don kauce wa ruɗani, ina so in fayyace cewa ban taba tattauna batun yin takarar shugaban ƙasa a 2031 da kowa ba. Hankalina gaba ɗaya yana kan ci gaban Nijeriya da kuma nasarar gwamnatin Shugaba Tinubu,”

in ji Ribadu.

Ya buƙaci jama’a su yi watsi da kalaman El-Rufai, tare da kira ga tsohon gwamnan da ya kyale shi ya mayar da hankali kan aikinsa na ƙasa.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ElrufaiRibadu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Uba Sani Da NSA Ribadu Ba Abokaina Ba Ne — El-Rufai

Next Post

Matar Gwamnan Kebbi Ta Rarba Tallafin Kayan Noma Ga Mata Manoma 100 

Related

Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

1 hour ago
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar
Labarai

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

2 hours ago
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 
Labarai

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

4 hours ago
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure
Labarai

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

5 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 4, Sun Kwato Makamai A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 4, Sun Kwato Makamai A Taraba

8 hours ago
An Gano Cushen Biliyan 5 Cikin Kasafin Kuɗin Hukumar Alhazai Ta Ƙasa
Addini

An Gano Cushen Biliyan 5 Cikin Kasafin Kuɗin Hukumar Alhazai Ta Ƙasa

9 hours ago
Next Post
Matar Gwamnan Kebbi Ta Rarba Tallafin Kayan Noma Ga Mata Manoma 100 

Matar Gwamnan Kebbi Ta Rarba Tallafin Kayan Noma Ga Mata Manoma 100 

LABARAI MASU NASABA

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

May 8, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

May 8, 2025
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

May 8, 2025
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

May 8, 2025
Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

Ko Kun San Dalilin EFCC Na Kama Gudaji Kazaure

May 8, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

May 8, 2025
Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

Isra’ila Ta Yi Barazanar Kai Hare-Hare Kan Iran Kamar Hamas Da Hezbollah

May 8, 2025
An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

May 8, 2025
Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha

Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha

May 8, 2025
Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

Dalilin Gwamnatin Kano Na Haramta Shirye-shiryen Siyasa Kai Tsaye

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.