• English
  • Business News
Saturday, August 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Za A Raba Ci Gaban Kasar Sin Da Gudunmuwar Mata Ba

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ba Za A Raba Ci Gaban Kasar Sin Da Gudunmuwar Mata Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hadaddiyar kungiyar mata ta kasar Sin, da hukumar hadin gwiwar neman ci gaban kasa da kasa ta kasar, sun kaddamar da wani sansanin ba da horo a fannin mu’amala, da hadin gwiwa ta fuskar samar da ci gaban harkokin mata na kasa da kasa. 

Hausawa kan ce ilmantar da mace guda, tamkar ilmantar da al’umma ne. Kamar yadda takwarorinsu maza suke taka rawa a harkokin da suka shafi shugabanci da tsara manufofi, su ma mata idan suka samu dama, za su iya bayar da kwatankwacin gudunmawar.

  • ‘Yan Kasuwar Afrika Sun Gano Zarafi Mai Kyau A Canton Fair
  • Shugaban Serbia: Zan Rubuta Wani Littafi Don Tunawa Da Hulda Ta Da Xi Jinping

Baya ga tallafawa a bangarori kamar na bunkasa tattalin arziki da ababen more rayuwa da sauransu, kasar Sin tana kuma mayar da hankali kan kowanne bangare da zai taimaka ga samar da ci gaba na bai daya, shi ya sa a ko da yaushe na kan bayyana ta a matsayin mai hangen nesa da kaifin basira. A zamana a kasar, na ga yadda ake bayar da muhimmanci ga harkokin mata da yadda ake ba su damarmaki daidai da takwarorinsu ba tare da nuna musu wariya ba. Kuma na ga yadda hakan ya ba mata damar taka rawa a fannoni daban-daban kama daga kimiyya da fasaha da tattalin arzikin da harkokin shugabanci da sauransu, har ma da yadda suka bayar da gudunmawa wajen fatattakar talauci, shi ya sa ba za a taba raba ci gaban da kasar Sin ta samu da gudunmawar mata ba.

Ina da yakinin cewa, rawar da mata a kasar Sin ke takawa sakamakon damarmakin da aka ba su ne ya sa kasar ke wa kasashe masu tasowa sha’awar irin hakan. Duk da cewa, an bar mata a baya cikin al’amuran da suka shafi tafiyar da harkokin kasashe da ma duniya, lokaci bai kure ba na damawa da su.

Ba shakka, wannan yunkuri na kungiyar mata ta kasar Sin da hukumar neman ci gaban kasa da kasa ta kasar, ya bullo da kyakkyawar dabarar da za ta ba mata kwarin gwiwa, musamman na kasashenmu masu tasowa, ta yadda za su shiga a dama da su cikin muhimman harkokin kasa tare da bayar da irin nasu gudummawa ga ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin kasashensu. (Faeza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaAmurkaUkraine
ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: Gwamnatin Tarayya Ta Kara Wa Ma’aikata Albashi

Next Post

Yan Sama Jannatin Shenzhou-17 Sun Dawo Doron Duniya

Related

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

49 minutes ago
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150
Daga Birnin Sin

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

2 hours ago
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

20 hours ago
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?
Daga Birnin Sin

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

21 hours ago
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe
Daga Birnin Sin

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

22 hours ago
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

23 hours ago
Next Post
Yan Sama Jannatin Shenzhou-17 Sun Dawo Doron Duniya

Yan Sama Jannatin Shenzhou-17 Sun Dawo Doron Duniya

LABARAI MASU NASABA

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

August 9, 2025
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

August 9, 2025
An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

August 9, 2025
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

August 9, 2025
Man United Sun Kammala Sayen Benjamin Sesko Daga RB Leipzig

Man United Sun Kammala Sayen Benjamin Sesko Daga RB Leipzig

August 9, 2025
An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja

An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja

August 9, 2025
Gwamnan Kano Ya Sallami Mataimaka Biyu Kan Zargin Karkatar Da Kayan Tallafi

Gwamnan Kano Ya Sallami Mataimaka Biyu Kan Zargin Karkatar Da Kayan Tallafi

August 9, 2025
Tsohon Shugaban PDP Audu Ogbeh Ya Rasu

Tsohon Shugaban PDP Audu Ogbeh Ya Rasu

August 9, 2025
Ina Fatan Taka Inda Yayana Ya Taka A Fagen Ƙwallon Ƙafa A Duniya -Jobe Bellingham

Ina Fatan Taka Inda Yayana Ya Taka A Fagen Ƙwallon Ƙafa A Duniya -Jobe Bellingham

August 9, 2025
Sai An Magance Matsalar Asusun Haɗin Gwiwa, Za A Tabbatar Da Cin Gashin Kan Ƙananan Hukumomi

Sai An Magance Matsalar Asusun Haɗin Gwiwa, Za A Tabbatar Da Cin Gashin Kan Ƙananan Hukumomi

August 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.