ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

by Bello Hamza
3 years ago
Zagon kasa

Shugaban Hukumar Tashoshin Jirage Ruwan Nijeriya NPA, Mohammed Bello Koko ya sanar da cewa wasu mutane sun sha alwashin bata masa suna tare da yi masa zagon kasa amma kuma ya tsayu a kan ganin bai amince da hakan ya faru ba, ba zai amince da hakan ba.

Ya kuma mkara da cewa, a cikin shgekara 2 da suka wuce, a wani kokarin ganin an yi mani zagon kasa da kuma tashi wasu kudade daga gare ni, wasu mutane ne da ba a san ko su wanene ba ne, suna fakewa da wasu kungiyoyi masu fafutukan kare hakkin bil adam, sun rungumi yi mini zagon kasa ta hanyar amfani da kafafen yada labarai na intanet wajen cimma wannan mummunan buri nasu na yi mini zagon kasa.

  • Gwamnan Zamfara Ya Rage Yawan Adadin Ma’aikatun Jihar Daga 28 Zuwa 16
  • Tinubu Zai Sanar Da Sabuwar Ranar Kidayar Jama’a Da Gidaje – NPC

Ganin sun kasa cimma mummunan buri sun na bata mini suna da mutunci a halin yanzu sun sake rungumar mummunan shirin ganin sun kawo mani hari ni da da iyalai na.

ADVERTISEMENT

Saboda sun kasa fitowa fili a gane ko su wanene, na kasa samun daman neman hakki na a kotu a kan karyar da suke yadawa a kai na.

Ina son kara jaddada cewa, a duk shekarun da na yi na aiki a banki da bangaren aikin gwamnati har zuwa yanzu ba a taba samu na da wani laifin aikata ba daidai ba a wani kotu a fadin tarayyar kasar nan. Wannan kuma a bayyana yake ga al’umma gaba daya. Ina kuma da yakinin cewa, mutuncina da aiki tukuru a fagen aikin gwamnati ya sanya Gwamnatin tarayya ta yanke shawarar daukaka girma na daga Babban Darakta a banagaren harkokin kudi zuwa shugaban Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa NPA.

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Wasu nasarorin da muka samu sun hada da: Kammala majiyar Bitument mai girman 6,000 don kara girman mattarar Bitumen din da kuma saukaka samar da Bitume din yankin Kudu maso kudu. Samar da mashina 24 don amfani da su wajen sa ido a Shirin na na ‘Truck E-Call Up’ a yankunan Apapa/TCIPC/ da Ijora don rage cunkoson ababen hawa.

Da kuma tabbatar da bin doka amfani da ‘E-Call Up’ wanda hakan ya taimaka wajen samar da tsaro da kuma rage cunkoso a tashashin jiragen ruwa Nijeriya.

Bayar da lasisi ga karin wasu tashoshin akiye motoci don kara inganta ayyukan tashoshin jiiragen ruwa.

Ganin dannan nasarorin da muka samu, b azan yarda wadansu banzaye su shagaltar5 a nib a daga aikin dake gab ana, b azan taba yarda su kawar da hankali na bad aga aikii tukuru da kokarin bunkasa harkokin NPA, wannan shi ne kuduri a yanzu da shekaru masu zuwa a nan gaba.

A karkarewa, ina mai sanar da cewa, daga yanzu zan dauki mataki na shari’a a kan duk wata kafar sadarwar da ta kuskura buga wani bayani a kan na da ya nemi ya bata mani suna ko ci mani mutunci.

Zan kuma yi amfani da al’umma masu mutunci wajen yakar duk wani ma iyi mani zagon kasa da kuma kokarin bata mani suna.

Aiki na a NPA ba na kashin kai na ba ne. Aiki ne na bauta wa kasa, wanna nkuma na sha alwashin gudanarwa dea dukkan kafin na tun a nkaron farko.

Zagon kasa
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Abin Da Ya Kamata Ka Sani Kan Hannun Jarin Matatar Dangote
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa

MASU ALAKA

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Zagon kasa
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Zagon kasa
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Next Post
Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

LABARAI MASU NASABA

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Zagon kasa

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Zagon kasa

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.