ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

by Bello Hamza
3 years ago
Zagon kasa

Shugaban Hukumar Tashoshin Jirage Ruwan Nijeriya NPA, Mohammed Bello Koko ya sanar da cewa wasu mutane sun sha alwashin bata masa suna tare da yi masa zagon kasa amma kuma ya tsayu a kan ganin bai amince da hakan ya faru ba, ba zai amince da hakan ba.

Ya kuma mkara da cewa, a cikin shgekara 2 da suka wuce, a wani kokarin ganin an yi mani zagon kasa da kuma tashi wasu kudade daga gare ni, wasu mutane ne da ba a san ko su wanene ba ne, suna fakewa da wasu kungiyoyi masu fafutukan kare hakkin bil adam, sun rungumi yi mini zagon kasa ta hanyar amfani da kafafen yada labarai na intanet wajen cimma wannan mummunan buri nasu na yi mini zagon kasa.

  • Gwamnan Zamfara Ya Rage Yawan Adadin Ma’aikatun Jihar Daga 28 Zuwa 16
  • Tinubu Zai Sanar Da Sabuwar Ranar Kidayar Jama’a Da Gidaje – NPC

Ganin sun kasa cimma mummunan buri sun na bata mini suna da mutunci a halin yanzu sun sake rungumar mummunan shirin ganin sun kawo mani hari ni da da iyalai na.

ADVERTISEMENT

Saboda sun kasa fitowa fili a gane ko su wanene, na kasa samun daman neman hakki na a kotu a kan karyar da suke yadawa a kai na.

Ina son kara jaddada cewa, a duk shekarun da na yi na aiki a banki da bangaren aikin gwamnati har zuwa yanzu ba a taba samu na da wani laifin aikata ba daidai ba a wani kotu a fadin tarayyar kasar nan. Wannan kuma a bayyana yake ga al’umma gaba daya. Ina kuma da yakinin cewa, mutuncina da aiki tukuru a fagen aikin gwamnati ya sanya Gwamnatin tarayya ta yanke shawarar daukaka girma na daga Babban Darakta a banagaren harkokin kudi zuwa shugaban Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa NPA.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Wasu nasarorin da muka samu sun hada da: Kammala majiyar Bitument mai girman 6,000 don kara girman mattarar Bitumen din da kuma saukaka samar da Bitume din yankin Kudu maso kudu. Samar da mashina 24 don amfani da su wajen sa ido a Shirin na na ‘Truck E-Call Up’ a yankunan Apapa/TCIPC/ da Ijora don rage cunkoson ababen hawa.

Da kuma tabbatar da bin doka amfani da ‘E-Call Up’ wanda hakan ya taimaka wajen samar da tsaro da kuma rage cunkoso a tashashin jiragen ruwa Nijeriya.

Bayar da lasisi ga karin wasu tashoshin akiye motoci don kara inganta ayyukan tashoshin jiiragen ruwa.

Ganin dannan nasarorin da muka samu, b azan yarda wadansu banzaye su shagaltar5 a nib a daga aikin dake gab ana, b azan taba yarda su kawar da hankali na bad aga aikii tukuru da kokarin bunkasa harkokin NPA, wannan shi ne kuduri a yanzu da shekaru masu zuwa a nan gaba.

A karkarewa, ina mai sanar da cewa, daga yanzu zan dauki mataki na shari’a a kan duk wata kafar sadarwar da ta kuskura buga wani bayani a kan na da ya nemi ya bata mani suna ko ci mani mutunci.

Zan kuma yi amfani da al’umma masu mutunci wajen yakar duk wani ma iyi mani zagon kasa da kuma kokarin bata mani suna.

Aiki na a NPA ba na kashin kai na ba ne. Aiki ne na bauta wa kasa, wanna nkuma na sha alwashin gudanarwa dea dukkan kafin na tun a nkaron farko.

Zagon kasa
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jagoran Matasan AAC Kwamret Yahaya Soje Ya Nemi A Saki Sowore

MASU ALAKA

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina
Labarai

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi
Labarai

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
Labarai

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Next Post
Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

LABARAI MASU NASABA

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.