ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

by Bello Hamza
3 years ago
Hajjin Bana

Daya daga cikin manyan matasan Malamai a Jihar Kano, kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afrika, Sheikh Muhajjadina Sani Kano.

Ya yaba da yadda hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) ta jagoranci gudanar da aikin hajjin bana, ya kuma nemi su kara kaimi wajen bunkasa jin dadin alhazai a shekaru masu zuwa Ya yi wannan bayani ne a tattaunawarsa da manema labarai bayan kammala aikin hajji na wannan shekarar.

Ya kuma kara da cewa, “An gudanar da aikin Hajji bana cikin koshin lafiya Alhamdulillahi gaskiya. Da yawa mutanen mu ‘yan kasar mu Nijeriya suna cikin kwanciyar hankali da kuma da a sun gudanar da aikin su cikin da a da kwanciyar hankali ba tare da wani rigima ko fadace-fadace ba ko sace-sace ko wani abu da zai tada hankali ko da zai zubar mana da mutuncin kasa, Alhamdulillahi gaskiya na gudanar da aikin Hajji cikin koshin lafiya.

ADVERTISEMENT

Duk da dai ba a rasa yan kura-kurai da ba a rasa ba amma dai alhamdulillah hajjin bana sai dai cika ta yi cika an cika an cika sosai sosai kwarai da gaske dan Adam ba a magana an cika kuma kowa yana cikin walwala an gabatar da aikin Hajjin bana Alhamdulillahi’’.

  • An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Ba Shugaba Tinubu Goyon Baya
  • Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

Ya kuma shawarci hukumomin alhazzai da su kara zage damstse wurin kokarin tallafa wa mahajjatan su na kowane jiha.

LABARAI MASU NASABA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yan matsaloli da a ka riga a aka samu bai wuce matsaloli na bata da a ke samu na alhazai ba ko dattijai ka ga dattijuwa ko dattijo ya bata bai san ina zai je ba bai san ina yake ba yana ta tangalili a filin aikin Hajji a filin Arfa a Minna ko in yaje jifa ya rasa ma ina zai yi ko in ya zo Makka harami kaga ya rasa ina ne masuakin shi ma.

Toh shawarar da zan riga in basu bata wuce yana da kyau a ce a Minna su kara wakilai sun yi kadan gan ‘welfare operation’ sun yi kadan gaskiya a kara yawan su sannan yana da kyau a ce a Makkah kusa da harami ko bakin harami ace nan ma suna da wakilai kowacce Local gobernment tana da wakilanta daga kowace jiha idan Alhaji ya bata ya zamana a nan akwai wakilai don a nan suka fi bata za a zo an sa inda wakilai suke za su damka su hannun kowani wakili shi kuma zai san ina kake daga ina kake tun da Kowane da ID card din shi da tag din shi a hannu zai san ina kake daga ina ka fito za je ya damka ka masaukin ka wasu alhazan sun bata akan titi suke kwana ni kai na nan da yawa da yawa da yawa da yawa na ga wadanda sun bata ko ni na taimakawa wasu gurin nemo masu masaukan su ko in nemo shuwagabannin su na wannan jiha in damka su hannun su toh yana da kyau a ce an tsara wannan a gyara wannan abu.

Hajjin Bana
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221
Labarai

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Next Post
Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

LABARAI MASU NASABA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.