ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

by Bello Hamza
3 years ago
Hajjin Bana

Daya daga cikin manyan matasan Malamai a Jihar Kano, kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afrika, Sheikh Muhajjadina Sani Kano.

Ya yaba da yadda hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) ta jagoranci gudanar da aikin hajjin bana, ya kuma nemi su kara kaimi wajen bunkasa jin dadin alhazai a shekaru masu zuwa Ya yi wannan bayani ne a tattaunawarsa da manema labarai bayan kammala aikin hajji na wannan shekarar.

Ya kuma kara da cewa, “An gudanar da aikin Hajji bana cikin koshin lafiya Alhamdulillahi gaskiya. Da yawa mutanen mu ‘yan kasar mu Nijeriya suna cikin kwanciyar hankali da kuma da a sun gudanar da aikin su cikin da a da kwanciyar hankali ba tare da wani rigima ko fadace-fadace ba ko sace-sace ko wani abu da zai tada hankali ko da zai zubar mana da mutuncin kasa, Alhamdulillahi gaskiya na gudanar da aikin Hajji cikin koshin lafiya.

ADVERTISEMENT

Duk da dai ba a rasa yan kura-kurai da ba a rasa ba amma dai alhamdulillah hajjin bana sai dai cika ta yi cika an cika an cika sosai sosai kwarai da gaske dan Adam ba a magana an cika kuma kowa yana cikin walwala an gabatar da aikin Hajjin bana Alhamdulillahi’’.

  • An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Ba Shugaba Tinubu Goyon Baya
  • Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

Ya kuma shawarci hukumomin alhazzai da su kara zage damstse wurin kokarin tallafa wa mahajjatan su na kowane jiha.

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

‘Yan matsaloli da a ka riga a aka samu bai wuce matsaloli na bata da a ke samu na alhazai ba ko dattijai ka ga dattijuwa ko dattijo ya bata bai san ina zai je ba bai san ina yake ba yana ta tangalili a filin aikin Hajji a filin Arfa a Minna ko in yaje jifa ya rasa ma ina zai yi ko in ya zo Makka harami kaga ya rasa ina ne masuakin shi ma.

Toh shawarar da zan riga in basu bata wuce yana da kyau a ce a Minna su kara wakilai sun yi kadan gan ‘welfare operation’ sun yi kadan gaskiya a kara yawan su sannan yana da kyau a ce a Makkah kusa da harami ko bakin harami ace nan ma suna da wakilai kowacce Local gobernment tana da wakilanta daga kowace jiha idan Alhaji ya bata ya zamana a nan akwai wakilai don a nan suka fi bata za a zo an sa inda wakilai suke za su damka su hannun kowani wakili shi kuma zai san ina kake daga ina kake tun da Kowane da ID card din shi da tag din shi a hannu zai san ina kake daga ina ka fito za je ya damka ka masaukin ka wasu alhazan sun bata akan titi suke kwana ni kai na nan da yawa da yawa da yawa da yawa na ga wadanda sun bata ko ni na taimakawa wasu gurin nemo masu masaukan su ko in nemo shuwagabannin su na wannan jiha in damka su hannun su toh yana da kyau a ce an tsara wannan a gyara wannan abu.

Hajjin Bana
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
Tsaro

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Next Post
Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.