ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hajjin Bana: Sheikh Muhajjadina Ya Nemi Hukumar Alhazai Ta Kara Kaimi

by Bello Hamza
3 years ago
Hajjin Bana

Daya daga cikin manyan matasan Malamai a Jihar Kano, kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afrika, Sheikh Muhajjadina Sani Kano.

Ya yaba da yadda hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) ta jagoranci gudanar da aikin hajjin bana, ya kuma nemi su kara kaimi wajen bunkasa jin dadin alhazai a shekaru masu zuwa Ya yi wannan bayani ne a tattaunawarsa da manema labarai bayan kammala aikin hajji na wannan shekarar.

Ya kuma kara da cewa, “An gudanar da aikin Hajji bana cikin koshin lafiya Alhamdulillahi gaskiya. Da yawa mutanen mu ‘yan kasar mu Nijeriya suna cikin kwanciyar hankali da kuma da a sun gudanar da aikin su cikin da a da kwanciyar hankali ba tare da wani rigima ko fadace-fadace ba ko sace-sace ko wani abu da zai tada hankali ko da zai zubar mana da mutuncin kasa, Alhamdulillahi gaskiya na gudanar da aikin Hajji cikin koshin lafiya.

ADVERTISEMENT

Duk da dai ba a rasa yan kura-kurai da ba a rasa ba amma dai alhamdulillah hajjin bana sai dai cika ta yi cika an cika an cika sosai sosai kwarai da gaske dan Adam ba a magana an cika kuma kowa yana cikin walwala an gabatar da aikin Hajjin bana Alhamdulillahi’’.

  • An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Ba Shugaba Tinubu Goyon Baya
  • Ba Zan Amince Da Cin Mutunci Da Yi Mani Zagon Kasa Ba – Shugaban NPA, Bello Koko

Ya kuma shawarci hukumomin alhazzai da su kara zage damstse wurin kokarin tallafa wa mahajjatan su na kowane jiha.

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

‘Yan matsaloli da a ka riga a aka samu bai wuce matsaloli na bata da a ke samu na alhazai ba ko dattijai ka ga dattijuwa ko dattijo ya bata bai san ina zai je ba bai san ina yake ba yana ta tangalili a filin aikin Hajji a filin Arfa a Minna ko in yaje jifa ya rasa ma ina zai yi ko in ya zo Makka harami kaga ya rasa ina ne masuakin shi ma.

Toh shawarar da zan riga in basu bata wuce yana da kyau a ce a Minna su kara wakilai sun yi kadan gan ‘welfare operation’ sun yi kadan gaskiya a kara yawan su sannan yana da kyau a ce a Makkah kusa da harami ko bakin harami ace nan ma suna da wakilai kowacce Local gobernment tana da wakilanta daga kowace jiha idan Alhaji ya bata ya zamana a nan akwai wakilai don a nan suka fi bata za a zo an sa inda wakilai suke za su damka su hannun kowani wakili shi kuma zai san ina kake daga ina kake tun da Kowane da ID card din shi da tag din shi a hannu zai san ina kake daga ina ka fito za je ya damka ka masaukin ka wasu alhazan sun bata akan titi suke kwana ni kai na nan da yawa da yawa da yawa da yawa na ga wadanda sun bata ko ni na taimakawa wasu gurin nemo masu masaukan su ko in nemo shuwagabannin su na wannan jiha in damka su hannun su toh yana da kyau a ce an tsara wannan a gyara wannan abu.

Hajjin Bana
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi
Manyan Labarai

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
Next Post
Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

Batun Sake Sulhu Da ‘Yan Bindiga A Sikeli

LABARAI MASU NASABA

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

’Yan Takarar ADC A Arewa Maso Yamma Sun Yi Alƙawarin Biyan N110,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

September 9, 2026
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.