• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
8 months ago
in Wasanni
0
Ba Zan Bar Liverpool Ba Sai Dai A Kore Ni, Cewar Klopp
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Jurgen Klopp ya ce ba zai bar kungiyar ba sai idan an kore shi, sannan ya kuma yi karin haske kan canje-canje da zai yi a kungiyar.

Klopp ya yi wannan kalaman ne bayan kasa taka rawar gani da Liverpool ke yi, wadda take ta tara a teburin Premier League sannan an bai wa kungiyar tazarar maki 10 a gurbin ‘yan hudun farko a teburin babbar gasar kwallon kafa ta Ingila ta kakar nan.

  • Zaben 2023: Majalisar Dinkin Duniya Da ECOWAS Sun Yi Sabon Gargadi
  • Shagalin Murnar Bikin Bazara Ya Gabatar Da Shirye-shirye Masu Ban Sha’awa Ga Sinawa A Duk Duniya

Klopp ya ce ”Sai dai idan an samu sauyi daga shugabancin kungiyar ko kuma wani gagarumin abu ya faru da ke bukatar canji amma kawo yanzu kamar yadda na sani, sai wani ya bukaci da na bar kungiyar, amma yanzu ina nan daram.”

Ya kara da cewar ”Hakan na nufin cewar mun kai lokacin da za mu sauya wasu abubuwan kuma za kuma mu duba hakan, amma hakan sai nan gaba, zuwa karshen kakar nan. Amma ba a wannan lokacin ba.”

Ya ce ”Ina da lokacin da zan yi tunani sosai, ya kamata mu kara kwazo fiye da yadda muke a yanzu.”

Labarai Masu Nasaba

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Rashford Ya Yi Hatsarin Mota A Hanyarsa Ta Zuwa Gida Bayan Tashi Daga Wasansu Da Burnley

Klopp ya ce abune mai wahala idan za su sake yin cefane, bayan daukar dan kwallon Netherlands, Cody Gakpo a Janairu, yayin da ‘yan wasa hudu kwantiraginsu zai kare a karshen kakar nan.

‘Yan wasan sun hada da James Milner da Naby Keita da Aled Odlade-Chamberlain da kuma Roberto Firmino wadanda kuma suna daya daga cikin ‘yan wasan da kungiyar take takama da su.

Tags: Kwallon KafaLiverpoolWasanni
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yanzu-yanzu: PDP Ta Bukaci Gaggauta Cafke Tinubu Kan Zargin Safarar Miyagun Kwayoyi

Next Post

Darakta Janar Ta WTO: Kasar Sin Ce Kashin Bayan Ci Gaban Duniya

Related

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta
Wasanni

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

7 hours ago
Rashford Ya Yi Hatsarin Mota A Hanyarsa Ta Zuwa Gida Bayan Tashi Daga Wasansu Da Burnley
Manyan Labarai

Rashford Ya Yi Hatsarin Mota A Hanyarsa Ta Zuwa Gida Bayan Tashi Daga Wasansu Da Burnley

3 days ago
Hasashen Yadda Wasan Arsenal Da Tottenham Zai Kaya
Wasanni

Hasashen Yadda Wasan Arsenal Da Tottenham Zai Kaya

3 days ago
Hasashe Yadda Wasan Manchester United Da Burnley Zai Kaya
Wasanni

Hasashe Yadda Wasan Manchester United Da Burnley Zai Kaya

4 days ago
Cristiano Ronaldo Ya Zura Kwallaye Uku Rigis A Wasansu Da Al Ahl
Wasanni

Cristiano Ronaldo Ya Zura Kwallaye Uku Rigis A Wasansu Da Al Ahl

4 days ago
Ten hag
Wasanni

Zan Shawo Kan Matsalar Da Ta Addabe Mu, In Ji Ten Hag

4 days ago
Next Post
Darakta Janar Ta WTO: Kasar Sin Ce Kashin Bayan Ci Gaban Duniya

Darakta Janar Ta WTO: Kasar Sin Ce Kashin Bayan Ci Gaban Duniya

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.