ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Ba Zan Mara Wa Atiku Ko Wani Dan Takara Na Kyale Tinubu Ba” —Buhari

by Abubakar Abba
3 years ago
Ba

A yayin da zaben 2023 ke kara tunkaro wa, shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayar da tabbacin ba zai mara wa dan takarar shugaban kasa na jamiyyar PDP, Atiku Abubakar, baya ko wani dan takarar shugaban kasa ya kyale dan takarar shugaban kasa na jamiyyar APC mai mulki ba, Ahmed Bola Tinubu ba.

Buhari wanda ya bayyana hakan a jiya Laraba, ya mayar da martani ne kan jita-jitar da ke kara karuwa ta cewa, wasu Jigajigai a Jam’iyyar APC za su mara wa Atiku baya a mai makon su mara wa Tinubu baya.

  • Rikicin PDP: Bayan Ganawar Tinubu Da Wike A Landan, Ba Shiri Atiku Ya Garzaya Birtaniya
  • PDP Ta Shiga Fargaba Bayan Wike Ya Yi Ganawar Sirri Da Tinubu

Har ila yau, baya ga Atiku da Tinubu, ana jita-jitar Jigororin na APC, za su mara wa ‘yan takarar shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso na NNPP da kuma dan takarar shugaban kasa na jamiyyar LP Peter Obi.

ADVERTISEMENT

An ruwaito wasu daga cikin Jigororin PDP da ke yi wa Atiku biyayya sun shelanta cewa, wani bangaren na fadar shugaban kasa na zawarcin Atiku bisa aniyar mara masa baya don tunkarar zaben na ranar 25 ga watan Fabirairun 2023.

Buhari, a cikin sanarwar da mai magana da yawun fadar shugaban kasa ya fitar, Mal. Garba Shehu, ya ce, Buhari zai mara wa dan takarar shugaban kasa wanda APC ta tsayar a 2023.

LABARAI MASU NASABA

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe

Sanarwar ta ce, fadar shugaban kasa ba ta da wani dan takara da ya shige na APC, inda sanarwar ta kara da cewa, Buhari zai kuma ci gaba da mara wa APC baya.

A cewar sanarwar, Shugaba Buhari ya kuma umarci duk wadanda suke a fadar ta shugaban kasa da su yi watsi da irin wannan maganar da ke da sarkakiya don gudun kar a lalata tafiyar APC da kuma ta gwamnatin Tarayya, don gudun kar ‘yan adawa su yi amfani da hakan, a matsayin wani makami na siyasa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Siyasa

Cikin Sauƙi Na Yanke Shawarar Komawa APC – Gwamna Fubara

December 18, 2025
Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe
Siyasa

Ba Zan Taɓa Komawa Jam’iyyar APC Ba — Abaribe

December 16, 2025
El-Rufai Ya Ƙaryata Rahoton Goyon Bayan Yanki Ko Wani Mutum A Zaɓen 2027
Siyasa

El-Rufai Ya Ƙaryata Rahoton Goyon Bayan Yanki Ko Wani Mutum A Zaɓen 2027

December 15, 2025
Next Post
Wani Makusancin Gwwamna Wike, Prince Nwiyor, Ya Fice Daga PDP Ya Koma APC

Wani Makusancin Gwwamna Wike, Prince Nwiyor, Ya Fice Daga PDP Ya Koma APC

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.